Wani mutum mai suna Cole Allen daga California ya kai hari da bindiga a wurin liyafar ‘yan jarida a Washington, inda aka fitar da Donald Trump cikin gaggawa.
Wani mutum mai suna Cole Allen daga California ya kai hari da bindiga a wurin liyafar ‘yan jarida a Washington, inda aka fitar da Donald Trump cikin gaggawa.
Dakarun yan sandan Sakkwato sun damke wani mutumi, Aminu Mai Roba da ke taimaka wa yan bindiga wajen sayar da shanun sata, an fara gudanar da bincike.
Matawalle ya yi wannan furucin ne a yayin da ya ke ganawa da Kwamitin Ayyuka na kasa na jam'iyyar PDP da suka kai masa ziyara karkashin jagorancin shugaban jam'
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce yana matukar shiga takaici da bakin ciki in har aka samu rashin zaman lafiyya da karantsaye a kan tsaro da ke kasar nan.
Sojojin atisaye na musamman (Operation Safe Heaven), masu wanzar da zaman lafiya sun kashe ƴan fashi uku, kamar yadda kwamandansu, Chukwuemeka Okonkwo, ya faɗi
Ministan kwadago da daukan aiki, Sanata Chris Ngige, ya lashi takobin tabbatar da cewa kungiyar malaman jami'o'in Najeriya ASUU bata sake zuwa yajin aiki ba.
Majalisar Kolin harkokin addinin musulunci (NSCIA) karkashin jagorancin shugaban ta sarkin musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar III, ta nada Alhaji Rasaki Ol
Tunde Bakare ya fadi wanda ya yi sanadiyyar duka nasarorin jam'iyyar APC. Bakare ya ce ba don ‘Dan siyasar ba, da APC ba za ta ci lashe zabukan 2015 da 2019.
Ministan tsaron Najeriya, Manjo Janar Bashir Salihi Magashi, ya bukaci kiristoci da su yiwa kasa addu'ar zaman lafiya lokacin bukukuwan zagayowar haihuwar Almas
Abinda ya samo asali daga zangan-zangan lumana, ya canza zani zuwa rikici tsakanin jami'an tsaro da jama'a inda aka kwashi kwanaki babu doka, babu oda a kasar.
Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu, ya samu waraka daga cutar COVID-19, bayan kwanaki 12 a killace. Gwamnan ya kamu da cutar ne ranar 12 ga Disamba, 2020.
Labarai
Samu kari