Tsohon Ministan Harkokin Waje Yusuf Maitama Tuggar ya ayyana takarar gwamnan Bauchi a 2027, inda ya lashi takobin gyara fannin noma da tsaro idan ya samu dama.
Tsohon Ministan Harkokin Waje Yusuf Maitama Tuggar ya ayyana takarar gwamnan Bauchi a 2027, inda ya lashi takobin gyara fannin noma da tsaro idan ya samu dama.
Dakarun yan sandan Sakkwato sun damke wani mutumi, Aminu Mai Roba da ke taimaka wa yan bindiga wajen sayar da shanun sata, an fara gudanar da bincike.
Kwamitin rikon kwarya na na kasa na jam'iyyar APC karkashin jagorancin Gwamna Mai Mala Buni, a ranar Laraba, ta soke dakatarwar da aka ce an yi wa Ministan Sufu
Kungiyar daliban Najeriya ta ce mambobinta za su shiga gagarumar zanga-zanga idan har kungiyar malamai masu koyarwa a jami'o'i suka sake fadawa yajin aikin.
Mawakin siyasan nan kuma jagoran mawakan shugaban kasa Muhammadu Buhari, Dauda Kahutu Rarara, ya shiga matsala kan zargin saka matar aure a bidiyonsa na waka.
Allah ya yiwa shahararren malamin nan na addinin Musulunci da ke Najeriya, Sheikh Ahmed Lemu rasuwa. Shehin malamin ya rasu ne a safiyar yau Alhamis, 23 ga wata
Sojojin Najeriya na musamman da ke Doma a ƙaramar hukumar Doma na Jihar Nasarawa a ranar Laraba ta ce ta kama Ugba Lorlumun mai shekaru 75 da ake zargin bokan m
Wata gamayyar kungiyar matasa da mata, ta yi kira ga Gwamna Bala Mohammed Abdulkadir na jihar Bauchi da ya fito takarar kujerar Shugaban kasa a zaben 2023.
Alkaluma akan adadin sabbin mutanen da annobar cutar korona ke kamawa a Nigeria kulli yaumin sun nuna cewa ko shakka babu angulu ta koma gidanta na tsamiya.
Ango Sulaiman Isah Panshekara ya daga zuwa kasar Amurka tare da dattijuwar baturiya matarsa. Idan za mu tuna, an daura auren dattijuwar baturiya da ta biyo shi.
Wani Mustapha daga Kaduna ya ce Allah na bai wa matan aure lada sakamakon ayyukan gidansu da suke yi. Ayyukan sun hada da share-share, girki kula da gidajensu.
Labarai
Samu kari