Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
Jagoran jam'iyyar APC na kasa, Sanata Bola Ahmed Tinubu, ya yi wa tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ta'aziyya bisa rasuwar mahaifinsa, Malam Musa
Wasu da ake zargin 'yan bindiga ne a daren Lahadi sun kashe shugaban kungiyar 'yan sintiri a garin Maigora a karamar hukumar Faskari ta Jihar Katsina, Malam Umm
Shugaban kungiyar matasan Arewa, Yerima Shettima ya dau zafi ya bayyana furucin Bishop Mathew Kukah game da Buhari a matsayin kokarin karfafa yin juyin mulki.
Wani basarake mai mukamin Mai unguwa ya shiga hannu tare da wata mata mai suna Sumayya bisa zarginsu da yin aiki tare da wasu 'yan bindiga da suka kai wani mum
Rundunar sojin sama ta dakarun Operation Lafiya Dole sun lallasa mayakan Boko Haram yayinda suka yi musayar wuta da su a wasu kauyuka uku da ke jihar Borno.
Kungiyar dattawan arewa ta yi wa Mathew Hassan Kukah wankin babban bargo kan sukar gwamnatin Shugaban kasa Muhammadu Buhari da yayi a sakonsa na Kirsimeti.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya ziyarci garuruwan karamar hukumar Hawul da mayakan Boko Haram suka kai hari a ranar Asabar, 26 ga watan Disamba.
Ministan Shari'a kuma Shugaban kotunan ƙasar, Sheik Walid Al-Samaani, ya aika sabuwar dokar hana aure ko aurar da kananan 'yammata da shekarunsu na haihuwa basu
Shagunan da basu gaza 252 suka kone sanadiyar gobarar da ta afku kasuwar Galadima da ke Gwarimpa, Abuja. Wata da abin ya shafa, Hajiya Falmata Bukar, wadda ta k
Labarai
Samu kari