Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
Alkaluman baya bayan nan akan mutanen da annobar cutar korona ke kamawa a Nigeria sun nuna cewa an koma gidan jiya. Mutane 397 kwayar cutar ta harba Litinin.
Za ku ji labarin wani da ya yi kwana da kwanaki tsare a dajin Birnin Gwari. Mutumin da aka yi garkuwa da shi, ya ce ya ga ana horas da kananan yara a daji.
Wasu yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun yi garkuwa da wani limamin Katolika na Owerri da ke jihar Imo, Moses Chikwe, tare da direbansa.
Tsohon dan majalisar wakilai daga Fagge a jihar Kano, Alhaji Danlami Hamza, ya rasu sakamakon muguwar annobar korona da ta kama shi, The Punch ta ruwaito hakan.
A kirismetin shekarar nan ne Bishof Mathew Hassan Kukah ya yi wata magana da ta jawo surutu, kungiyar Musulmai ta fito ta yi wa Bishof Kukah raddi mai zafi.
Wani tsoho mai shekaru 75 daga arewacin Isra'ila ya rasu sakamakon ciwon zuciya bayan sa'o'i biyu da aka yi masa allurar rigakafin cutar korona a ranar Litinin.
Haɗarin ya afku ne da misaƙin ƙarfe 05:00 a tsakanin titin Bokani zuwa Makera a ƙaramar hukumar Mokwa da ke jihar Neja kamar yadda kwamishinan ƴansanda jihar,
Mun ji cewa sabuwar dokar Gwamnati ta sa mutane kusan miliyan 2 su ka koma zaman banza don haka kungiya ta ce Gwamnati ta sake duba dokar rajista da saida SIM.
Wasu yan fashi da makami sun kai hari garuruwa shida a jihar Katsina, sun yi garkuwa da mutane 50 ciki harda sabbin ma'aurata sannan kuma suka kashe mutum biyu.
Labarai
Samu kari