Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
A cewar wata majiya da ke kauyen Albasun Liman Sharehu, ta ce ‘yan bindigar sun fusata ne shine suka sake dawowa sakamakon tserewar mutanen tare da kama wasu
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce ta kama wadanda suke shirya taron party na badala karo na farko a Jihar Kaduna, The Punch ta ruwaito. Sai dai an soke yin
Daya daga cikin ’yan Kungiyar Dattawan Arewa, Alhaji Yahaya Kwande, ya ce gazawar Gwamnatin Shugaba Buhari ce ummulhaba’isin da ya sa matsalolin tsaro a kasar.
A cikin 2010 Ma’aikatar tsaro ta bada kwangilar N960m, kuma ta fitar da kudin babu amincewar FEC. Majalisa ta bankado badakalar nan bayan shekaru kusan biyar.
Za ku ji sakon Ta'azziya Daga Bakin Mai Martaba Sarkin Kano Mallam Muhammad Sanusi ll Zuwa Ga Rabi'u Musa Kwankwaso na rashin ubansu Marigayi Majidadin Kano.
Alƙalin kotun majistare da ke zamanta a Jigawa ta yanke wa wani Sabi'u Ibrahim Chamo hukuncin gidan yari saboda ɓata sunan Gwamna Muhammadu Badaru Abubakar.
An maka wani matashi mai shekaru 25 mai suna ChibuikeNjokwu a gaban koton majistare da ke Ado-Ekiti a ranar Laraba bayan ya gatsarawa budurwarsa cizo a nononta.
Akalla mutum 242 ne suka rasa rayaukansu sanadiyyar cutar Zazzabin Lassa a shekarar nan a Nigeria.Hakan na kunshe ne a wani rahoto da cibiyar takaita yaduwar
Manajan Darakta ta NPA ta bayyana tashoshin jiragen ruwa na Najeriya zasu babaka alkaluma na mizanin auna tattalin arzikin kasa (GDP), Inji Hadiza Bala-Usman.
Labarai
Samu kari