Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Tsohon kwamishina a Zamfara, Sheikh Abdullahi Maharazu Mafara ya gamu da tsautsayi bayan ‘yan bindiga sun bude masa wuta a hanyar zuwa taron APC.
Kungiyar ta'addanci ta ISWAP ta bayyana bidiyon yadda ta halaka wasu Kiristoci da ta cafke a cikin kwanakin nan a arewa maso gabas na kasar nan kafin Kirsimeti.
Wani bakin fata daga Legas ya shiga littafin tarihin Amurka, ya nuna baiwar kwakwalwa da Allah ya yi masa. Lanre Sanusi ya samu maki 3.8 a matsayin CGPA dinsa.
Gwamnan Jihar Bayelsa, Douye Diri, ya rasa yar uwarsa mai suna Madam Elizabeth Carter kamar yadda rahotanni suka bayyana. Wannan na dauke ni cikin sakon ta'aziy
Jigon jam'iyyar APC, Sanata Abba Ali, ya yi martani a kan kara lalacewar tsaron kasar nan. Ya ce shugaan kasa Muhammadu Buhari ya gaji wadannan matsalolin ne.
A 2021 Dr. Goodluck Jonathan da wasu tsofaffin Shugabannin kasashe da su ka yi mulki za su karbi lambar girma. Bayan haka Jonathan zai yi magana a taron AfBA.
Toyin Bello, wata mazauniyar Ibadan, babban birnin jihar Oyo, ta bada labarin yadda ta sahalewa wani namijin yi mata ciki a gidan mijin ta, The Cable ta ruwaito
Sarkin Kauran Namoda a jihar Zamfara, Manjo Sanusi Muhammad Asha ya musanta ikirarin rundunra 'yan sandan jihar Katsina inda suka ce sune suka cece shi harinsa.
A jiya Babagana Umara Zulum ya gana da Shugaban kasa Buhari. Shugaban kasa ya yi wa gwamnan alkawari dawo masa da masu gudun hijira da ke labe a Chad da Nijar.
Sanata Elisha Abbo mai wakiltar mazabar Adamawa Ta Arewa a Majalisa ta 9 ya tabbatar da cewa zai yi takarar gwamna a Jihar Adamawa a shekarar 2023, The Punch ta
Labarai
Samu kari