Jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Stanley Osifo, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2027. Zai fafata da Shugaba Bola Tinubu.
Jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Stanley Osifo, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2027. Zai fafata da Shugaba Bola Tinubu.
Rahotanni sun nuna cewa majalisar dokokin jihar Kano ta amince da nadin Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf.
Za ku ji wasu ‘Yan bindiga sun sake yin ta’adi a Jihar Kaduna, sun dura kan wani Fulani. Gwamna El-Rufai ya yi magana bayan ‘Yan bindiga sun yi wannan barna.
Matar ta ce, tun da fari mijin nata ne ya kawo budurwarsa wurinta da sunan za'a koya mata ɗinkin kaya, ya kuma yi mata ƙaryar cewa matar abokinsa ce amma daga ƙ
Kamfanin Integrated Logistics Services Limited (Intels) ya bayyana cewa ko kadan siyasar mulkin shugaba Muhammadu Buhari ba ta shafin harkokin kasuwancinsa ba.
Kungiyar ASUU za ta iya komawa wani sabon yajin-aiki kwanan nan. An shiga 2021 ba a biya EAA ba, sannan gwamnatin tarayya ta ki biyan Malaman albashin Disamba.
‘Dan wasan Juventus ya shiga 2021 da sa’a, ya rusa tarihin da aka bari tun 1977. Cristiano Ronaldo ya zarce tsohon ‘Dan kwallon Duniya Pele a adadin kwallaye.
Yan bindiga sun kashe tsohon sakataren ilimi na karamar hukumar Nasarawa, Malami Salihu sannan suka yi awon gaba da wasu matafiya 20 a karamar hukumar Toto.
Qasar Ruwanda a Afrika ta sake sanya dokar hana fita saboda hauhawar adadin kamuwa da cutar Corona Virus. Qasar ta sanya dokar ne bayan ganin adadin a kirsimeti
Gwamnatin tarayya ta bakin Ministar jin kai ta ce za ta tallafawa mata marasa karfi da gajiyyayu 125,000 da kudi N20,000 kowannensu don jari da dogaro da kai.
Ministan labarai da al'adu, Lai Mohammed, a jiya ya tabbatarwa yan Najeriya cewa gwamnatin tarayya ba tada niyyar sake kakaba dokar kulle a kasar sakamakon Koro
Labarai
Samu kari