Tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami, ya kare kansa a gaban kotu kan yunkurin da hukumar yaki da cin hanci ta EFCC ke yi na kwace kadarorinsa.
Tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami, ya kare kansa a gaban kotu kan yunkurin da hukumar yaki da cin hanci ta EFCC ke yi na kwace kadarorinsa.
Wani jami'in matatar Dangote ya sanar da cewa ana saka tallafi a man fetur da dizil domin rage farashinsa a Najeriya. Sai dai ya ce hakan bai samu ba a man jirgi.
Sai dai, bayan dan wasan ya saka hoton a shafinsa na sada zumunta, wasu mabiyansa sun nuna rashin jin dadinsu tare da neman ya cire hoton saboda, a cewarsu, ya
Wani dan wasan kwallon kafan kulob Kano Pillars ya bata daga tafiya hutun kwanaki hudu. Dan wasan makwanni biyu kenan ba a ji labarin inda yake ba ko alamarsa.
Rundunar 'yan ta'addan Boko Haram sun kai wa sojojin Najeriya hari a wani yankin jihar jihar Yobe. A harin kashe sojoji 13 an kuma raunata da yawa daga cikinsu.
A wani hari da aka kaddamar kan al-ummar jami'ar a ranar 15 ga watan Nuwamba, 2020, an ƙwamushe ɗalibai 9 na jami'ar Ahmadu Bello Zariya, Jihar Kaduna, akan bab
Majalisar wakilai tana yunkurin sake tsige Donald J. Trump bayan aika-aikan Capitol. ‘Yan Majalisar Amurka sun kinkimo maganar sauke Shugaba Donald Trump jiya.
Wata matashiyar mai bautar kasa a jihar Akwa Ibom ta sha duka kamar bakuwar karya a ranar Lahadi. Baya ga dukan, har tsirara wasu samari suka yi mata, suna zar.
Wata babban kotunmajistare ta bada belin dan gwagwarmaya Sowore a kan kudi Naira miliyan 20. Kotun ta bada belin ne kafin sauraran yanke hukunci a nan gaba.
Direbobin tifa a ranar Lahadi sun rufe babbar hanyar Gusau zuwa Sokoto bayan zargin kama mambobinsu da jami'an tsaro suke yi, talabijin na TVC ta wallafa hakan.
‘Yan ta’addan kungiyar Boko Haram sun sake kai wa Jihar Yobe mummunan hari jiya. An kona makaranta da dakin jinya a Garin Gujba amma Sojoji sun buda masu wuta.
Labarai
Samu kari