Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya nuna adawa da sababbin sharuddan da kasar Iran ta gabatar musamman kan batun shirin makamashin nukiliyarta.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya nuna adawa da sababbin sharuddan da kasar Iran ta gabatar musamman kan batun shirin makamashin nukiliyarta.
An yi gamo tsakanin tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami (SAN) da dan gwagwarmayar kare hakkin dan adam, Omoyele Sowore a harabar kotu a Abuja.
Wani mummunan hatsarin mota ya yi sanadin rasuwar mutum 20 a Bauchi inda suka kone ta yadda ba za a iya gane su ba.The Punch ta ruwaito cewa hatsarin wadda ya
Bismillahir Rahmanir Rahim. Tsira da Amincin Allah su kara tabbata ga Annanbinmu Muhammad da Iyalensa da Sahabbansa baki daya. Bayan haka, a yau Laraba 23 Jumad
'Yan sandan jihar Kano sun yi nasarar kame wasu 'yan fashi da ake zargi da kashe wani mutum da kwace masa mota. Sun kwace motar kuma sun kame 'yan fashin 2.
Tsohon gwamnan ya nemi takarar kujerar Sanata a karkashin inuwar jam'iyyar PDP a zaben da ya gabata na shekarar 2019 kafin daga bisani ya tsalla ya koma APC a s
Wani Matashi a Arewa da ya fara kasuwanci da jarin N10, 000, babu shago ya zama babban ‘Dan kasuwa. Kwanan nan matashin yake sa ran ya bude shagonsa na biyu.
Rikici ya barke a jihar Oyo bayan da 'yan kungkyar Amotekun suka sheqe wani bafulatani da 'ya'yansa biyu. Kisan gillan ya faru ne jiya asabar a yankin fulanin.
Jam'iyyar APC ta yi tir da tarzomar da ta faru a Amurka ta kuma shawarci Shugaba Donal Trump da ya yi koyi da takwaransa Shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya.
Sojojin Najeriya sun samu nasarar afkawa 'yan bindiga a jihar Zamfara. Sun kashe 'yan ta'adda sama da 50 sun kuma kwato dabbobi a hannunsu sama da 300 a harin.
Wasu 'yan bindiga a ranar Asabar da yammaci sun kai hari wani kamfanin shinkafa da ke cikin jihar Kano inda suka kashe wani mutum mai suna Alhaji Isa Abubakar.
Labarai
Samu kari