Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Ya kamata Trump ya yi koyi da Buhari - APC
Ya kamata Trump ya yi koyi da Buhari - APC
daga  Salisu Ibrahim

Jam'iyyar APC ta yi tir da tarzomar da ta faru a Amurka ta kuma shawarci Shugaba Donal Trump da ya yi koyi da takwaransa Shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya.

Sojojin sun kashe 'yan bindiga 50 a Zamfara
Sojojin sun kashe 'yan bindiga 50 a Zamfara
daga  Salisu Ibrahim

Sojojin Najeriya sun samu nasarar afkawa 'yan bindiga a jihar Zamfara. Sun kashe 'yan ta'adda sama da 50 sun kuma kwato dabbobi a hannunsu sama da 300 a harin.