Rundunar yan sandan Gombe sun musanta rahoton da ke cewa an kona gidan shugaban ADC na bangare, Nafiu Bala, suna cewa labarin karya ne kuma yaudara.
Rundunar yan sandan Gombe sun musanta rahoton da ke cewa an kona gidan shugaban ADC na bangare, Nafiu Bala, suna cewa labarin karya ne kuma yaudara.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Rilwan Lanre Babalola a matsayin mai ba shugaban kasa shawara kan wutar lantarki tare da jagorantar kwamitin gyaran bangaren.
A wajen wani taro INEC ta ce za ta shigo da dabarun zamani da zasu taimaka wajen inganta zabe. Westminster Foundation for Democracy (WFD) ce ta shirya taron.
Daya daga cikin tsofaffin kakakin majalisar Jihar Kaduna, Ahmed Hassan Jumare (Branco) ya rasu. Jumare ya mutu bayan gajeriyar jinya da daren ranar Talata.
Rundunar ‘Yan Sanda sun kamo Aljanun da ke yi wa jama’a zamba cikin aminci. Wasu masu ikirarin cewa su Aljanu ne sun fada ragar Jami’an tsaro a Jihar Katsina.
'Yan sandan jihar Katsina sun kama wani Kabiru Bashir mai shekaru 27 da Sadiq Ashiru mai shekaru 30, duk 'yan karamar hukumar Danbatta dake jihar Kano ne, bisa.
Marigayi Aare, dan asalin masarautar Owu da ke jihar Ogun, ya na daga cikin attajiran duniya da suka mallaki motocin alfarma na Rolls Royce masu yawan bada laba
Tsohon Kwamishinan Ayyuka na Jihar Kano, Injiniya Mu'azu Magaji, wanda aka fi sani da Ɗan Sarauniya ya wallafa a shafinsa na sada zumunta na Facebook cewa tanti
'Yan sandan jihar Bauchi sun kama wani matashi mai shekaru 19, wanda aka fi sani da Sara-Suka, bisa laifin shirya liyafar lalata da holewa a karamar hukuma Das.
Kungiyar CAN ta yi martani a kan kiran da aka yi na neman Bishop Kukah ya bayar da hakuri a kan furucinsa, inda ta bayyana barazanar MSF a matsayin abun dariya.
Ministan kimiyya da fasaha na kasa, Dr. Ogbonnaya Onu ya yi wa matasa alkawarin aiki yi. Minista ya ce Matasan Najeriya za su samu abin dogaro a karkashin ESPWP
Labarai
Samu kari