Shugaba Bola Tinubu ya nada Rilwan Lanre Babalola a matsayin mai ba shugaban kasa shawara kan wutar lantarki tare da jagorantar kwamitin gyaran bangaren.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Rilwan Lanre Babalola a matsayin mai ba shugaban kasa shawara kan wutar lantarki tare da jagorantar kwamitin gyaran bangaren.
Shugaban ƙaramar hukumar Nasarawa ya naɗa Fatima Naseer (Teemahcool) a matsayin jami’ar kula da mata bayan ta ba da haƙuri kan dambarwar bidiyon ɗaga kamfai.
Jigon APC Bola Ahmed Tinubu, mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo, gwamnan jihar Ekiti, Kayode Fayemi da Ayo Fayose na iya gadan shugaban kasa Buhari a 2023.
Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya ce kwanannan jam'iyyar APC zata zama mafi girman jam'iyya a nahiyar Afirka. Yayi maganar ne a ranar Talata, The Cable tace.
Gwamnatin jihar Bauchi ta sanar da ranar 18 ga watan Junairu a matsayin ranar da zata bude dukkan makarantu mallakar jihar 4,816 tare da kiyaye dokar COVID-19.
Shugabar jami'ar Benin (UNIBEN), Farfesa Lilian Salami, a ranar Laraba, ta ce shirya suka da bude makarantu domin cigaba da karatu cikin kwanciyan hankali.
Wani tsoho dan shekara 70 ya bayyana sirrin alherin da ke cikin ribar kiwon kifi. Ya bayyana cewa a shekara daya ya ci ribar da ta kai Naira miliyan 3 a harkar.
Kungiyar PYB FRONTIERS ta jadadda goyon bayanta tare da kira ga mutanen Najeriya a kan su marawa Yahaya Bello baya domin ya gaji Shugaban kasa Muhammadu Buhari.
Tsohon gwamnan jihohin Legas da Imo a zamanin mulkin soja, Rear Admiral Ndubisi Kanu (mai murabus) ya rasu yana da shekaru 77 a duniya. Abokiyar huldar Kanu kum
Hukumar Jarrabawa ta Kasa wato (NECO) ta fitar da sakamakon Jarrabawar Dalibai da suka kamalla babban sakandare wato SSCE, kamar yadda Daily Trust ta ruwaito.
Hukumar kula da birnin tarayya Abuja (FCTA) ta rusa gidajen dambe da dirama guda biyar bisa saba dokokin da gwamnati ta gindaya don dakile yaduwar cutar COVID19
Labarai
Samu kari