A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya ja tawagar manyan APC inda suka mika dan ga gwamna Abba Kabir Yusuf don ya nemi takara a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya ja tawagar manyan APC inda suka mika dan ga gwamna Abba Kabir Yusuf don ya nemi takara a 2027.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta amince da $2.99bn domin gudanar da ayyukan layin dogo a jihohi guda uku.
Majalisar dattijan Najeriya ta zargi ma'aikatar albarkatun man fetur da kashe N98.4m ba kan ka'idar gwamnati ba. An kashe kudin ne wajen buga takardun kalanda
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) reshen Jihar Kebbi ta ce tana fatan za ta kwace mulki daga All Progressives Congress (APC) a shekarar 2023, Daily Trust
Dan majalisar jihar Jigawa mai wakiltar mazabar Kafin-Hausa, Adamu Babban Bare daga jam'iyyar APC ya rasu. Ya rasu bayan doguwar jinyar rashin lafiya da yayi.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum a ranar Lahadi ya gabatar da motocin alfarma biyu ga sabon Shehun Borno, Alhaji Abubakar Ibn Umar Garbai.
Bashir El-Rufai, daya daga cikin yara mazan gwamnan jihar Kaduna, Gov. Nasir el-Rufai ya yi wallafar da ta tada kura a kafar sada zumuntar zamani ta Twitter.
Shugaba mai jiran gado, Joe Biden, zai yi waje da tsare-tsaren Donald Trump a kwanaki 10 na farko. Joe Biden zai yi karin kumallo da maganar kasashen Musulmai.
Yayin da gwamnatin tarayya ta ce a bude makarantu a yau, wani Gwamna ya ce ba haka ba. Har yanzu babu ranar komawa karatu a Kaduna saboda annobar Coronavirus.
A wani bidiyo da ya bazu a kafafen sada zumuntar zamani, an ga ministan yana yawo da sandar guragu yayin bude wani gidan marayu da makarantar Islamiya a Kaita.
A cewarsa, 'yan bindigar sun kashe dattijuwar, Hauwa Umaru, mai shekaru 80, yayin harbin kan mai uwa da wabi da suka yi yayin sa suka kai hari kauyen Sharu da
Labarai
Samu kari