Fadar shugaban kasa ta bayyana ayyukan da Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai idan ya bar Najeriya zuwa kasashe uku daga gobe Asabar, 2 ga watan Mayu, 2026.
Fadar shugaban kasa ta bayyana ayyukan da Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai idan ya bar Najeriya zuwa kasashe uku daga gobe Asabar, 2 ga watan Mayu, 2026.
Gwamna Douye Diri ya tsige sarkin Ogboinbiri tare da sanya dokar ta-ɓaci a garin sakamakon rikicin rabon kuɗin mai da ya yi sanadin kisa da ƙone-ƙone.
Kungiyar Fulan Makiyaya a Najeriya, Miyetti Allah (MACBAN) ya bayyana irin kisan gillan da yan banga ke yiwa mambobinsu a karamar hukumar Mashegu na jihar Neja.
Tsohon ministan wasanni na kasa Bala Bawa Kao'je Allah ya yi masa rasuwa. Ministan ya rasu yana da shekaru 60 a duniya. An binne yau a babban birin tarayya.
'Yan sandan Jihar Kano sun kama wata mata mai garkuwa da mutane tare da wasu mutane biyu bisa zargin garkuwa da dan mai unguwar Galadanchi, Ado Sunusi, a karam
Mutane akalla 10 ne suka rasa rayukansu da gidajensu bayan 'yan bindiga sun kai wa 'yan kauyen Talli, Dutsin Gari da Rayau dake karamar hukumar Maru a Zamfara.
Mutanen Maiduguri, babban birnin Borno, sun shiga tararrabi bayan an kona wani soja saboda ya harbi fararen hula 4. Wadanda suka ga yadda lamarin ya faru sun.
Mun kawo maku jerin duka nadin sababbin sarauta da aka yi a kasar Zazzau bayan Ambasada Ahmed Nuhu Bamalli ya zama Sarkin farko daga gidan Mallawa tun 1920s.
Kakakin rundunar 'yan sandan jihar Yobe, ASP Dungus Abdul-Kareem, ta ce bincikensu ya tabbatar musu da cewa matashiyar ta kwankwadi miyagun kwayoyi a dakin da
A ranar Talata ne gwamnatin jihar Kaduna ta sanar da cewa rundunar jami'an tsaro ta 'Thunder Srike' ta kaddamar da harin kwanton bauna akan wasu 'yan bindiga a
Wata kotun kasar Thailand a ranar Talata ta yankewa wata mata 'yar shekara 87, Anchalee Preelert, hukuncin shekaru 43 a gidan yari kan laifin daura hotuna.
Labarai
Samu kari