Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Gwamnan Bauchi, Bala Mohammed, ya sanar da ficewarsa daga PDP zuwa jam’iyyar APM tare da magoya bayansa.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Gwamnan Bauchi, Bala Mohammed, ya sanar da ficewarsa daga PDP zuwa jam’iyyar APM tare da magoya bayansa.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Kungiyar Fulani ta ce Muhammadu Buhari bai yi masu komai ba, su ka ce abin da ya kamata Gwamnatin Tarayya za ta yi masu idan ta na son su shi ne wurin kiwo.
Sai dai, sanarwar ba ta yi wani karin haske dangane da dalilin fitar Tinubu waje ko takamaiman wuraren da ya ziyarta ba duk da hakan ba lallai bane a matsayinsa
Okorocha ya yi wannan furuci ne loƙacin da ya ke yiwa kwamatin riƙo na jam'iyya jawabi a Owerri, babban birnin jihar Imo, inda ya bayyana cewa shugaban kasa, Mu
Wasu mahara da a ke zargin masu garkuwa da mutane ne sun afkawa gidan marayu a babban birnin tarayya Abuja. Sun saci marayu bakwai da mai gadinsu a cikin gidan.
Tsohon shugaban kungiyar ASUU da Jami'ar BUK da ke Kano, Farfesa Jega ya kasance shugaban INEC na farko, kuma daya tilo har yanzu, da ya fara gudanar da manyan
Sai dai, sa'a daya da fara taron, sai ga manyan motocin 'yan sanda guda goma sun shigo tare da yi wa wurin taron kawanya kafin daga bisani kwamishinan ya shiga
Masu kiwon kaji sun bukaci gwamnati ta bari a shigo da waken soya da masara don karfafa kiwon kaji a fadin kasa. Sun nuna rashin jin dadinsu ga farashin abinci.
Wani dan Najeriya mazauni kasar Ghana ya gurfana gaban wata kotu da zargin fasa wani dakin ajiya tare da sace tayal da darajarsa ya kai zunzurutun kudi $50,000.
Shugaban Najeriya ya umarci sakin $20m cikin gaggawa ga ECOWAS don magance ta'addanci a yankin Afrika ta yamma. Shugaban ya kuma bukaci sake fasalin ECOWAS.
Labarai
Samu kari