Tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar NDC. Kwankwaso ya aika sako ga 'yan Najeriya.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar NDC. Kwankwaso ya aika sako ga 'yan Najeriya.
NiMet ta yi hasashen ruwan sama mai ƙarfi da iska a jihohin Arewa da Kudancin Najeriya a yau 4 ga Mayu, 2026, tare da gargaɗi kan ambaliya da haɗarin walƙiya.
Anthony Ezonfade Okorodas wani alkali ne a jihar Delta wanda ya bada labarin yadda gwajin DNA ya bankado cewa ba shi ne mahaifin 'ya'yansa uku ba da tsohuwa.
Kwamitin fadar shugaban kasa kan annobar korona ta sanar da wasu jihohi biyar da kananan hukumomi ashirin da biyu da annobar korona tayi kamari sosai a kasar.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya sallami kwamishanan lafiya, Dakta Salihu Kwayabura, daga kujerararsa. Malam Isa Gusau ya bayyana haka.
Gwamnatin jihar Ogun ta fito karara ta gwale zuwan Sunday Igboho jihar domin ya kori Fulani a fadin jihar. Sunday ya ci alwashin korar Fulani a yankin Yarbawa.
Mun ji kungiyar CNPP ta yi kira a tsige Ministan yada labarai Lai Mohammed. Kungiyar ta kuma nemi a sallami mai ba shugaban kasar shawara, Malam Garba Shehu.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ƙara wa'adin haɗa lambar NIN da layin waya har zuwa tsawon makonni takwas masu zuwa nan gaba, wato zuwa ranar 6 ga watan Afrilu.
Mutane 405 cutar Korona ta hallaka cikin watanni biyu da suka gabata, kwamitin fadar shugaban kasa kan yaki da cutar Coronavirus PTF ta bayyana ranar Litinin.
Za ku ga abin da ya faru da Gabriel Olonisakin da ya koma gida bayan shekaru 40 a gidan Soja. Mun kawobidiyon Hafsun tsaron da Buhari ya yi wa ritaya ya na rawa
Shugaban majalisar Borno, Abdulkareem Lawan ya ce in ban da ‘Yan ta’adda, babu kowa a fadin garin Guzamala, ya ce shekaru 3 kenan Guzamala ya na hannun Boko.
Labarai
Samu kari