Hamshakin attajiri, Femi Otedola, ya maida martani kan batun cewa ya samar da kudaden gina matatar Dangote. Attajirin ya bayyana cewa zuki ta malle ce kawai.
Hamshakin attajiri, Femi Otedola, ya maida martani kan batun cewa ya samar da kudaden gina matatar Dangote. Attajirin ya bayyana cewa zuki ta malle ce kawai.
Gwamnatin tarayyar Nigeria, FG, ta sanar da fara tattaunawa da wakilar kungiyoyin kwadago a kan yadda za a kara kudin dakon man fetur daga N7.51 zuwa N9.11 duk
Wani saurayi a jihar Kaduna ya maka budurwa a gaban alkali bayan ya aike mata kudin motar zuwa dakinsa daga Zaria amma ta ki hallara tare da raina masa wayoo.
A makon nan aka kori Makiyaya da dabbobinsu daga kungurman daji bayan Gwamnati ta kawo doka. Makiyaya da dabbobi 5, 000 sun bar daji bayan Gwamnati ta kawo doka
Rundunar yan sandan Najeriya ta bayyana batun saka kyautar naira miliyan goma ga duk mutumin da ya fada mata inda wasu masu laifi da ta saki hotunansu suke.
Kungiyar gwamnonin arewa (NEF) ta yi kira a kan a daina harar Fulani makiyaya da ke jihohin kudu maso gabas, kudu maso yamma da kuma kudu-kudu a kasar nan.
Ashe dabara ce Gwamnatin Buhari ta ke shirin yi, da ta ba su Tukur Buratai kujeru. PDP ta ce ana neman katange tsofaffin sojojin ne daga binciken kotun Duniya.
A hiya Ahmed Mahmoud Gumi ya ziyarci sansanin ‘Yan bindiga. Bajimin malamin addinin musulunci ya yi magana bayan ya ga abubuwa da idanunsa a dajin Zamfara.
Kungiyar Miyetti Allah ta ce an hallaka mata mutane, an kashe dabbobi a Filato. Miyetti Allah ta kai kuka wajen Sojoji da ‘Yan Sanda bayan an kashe Makiyayan.
Mista Matthias Ekweremadu, kwamishinan sufuri na jihar Enugu ya riga mu gidan gaskiya. Ekweremadu ya rasu ne a ranar Alhamis bayan ya yanke jiki ya fadi yayin g
Labarai
Samu kari