Gwamnatin tarayya ta shigar da tuhume-tuhume 16 na safarar kudi kan tsohon Ministan Shari’a a Najeriya, Abubakar Malami, bisa zargin boye kudaden haram.
Gwamnatin tarayya ta shigar da tuhume-tuhume 16 na safarar kudi kan tsohon Ministan Shari’a a Najeriya, Abubakar Malami, bisa zargin boye kudaden haram.
A labarin nan, za a ji tsohon gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya shawarci rundunar yan sanda da ta janye yan sandan da ke tsaron Aminu Ado Bayero.
Akwai yara masu kaifin kwakwalwa da basira a fadin duniya. Akwai wasu yara bakaken fata da aka gano sunansu Ramarni Wilfred, Anala Beevers da Alannah George.
Wani mazaunin unguwar da ya nemi a sakaya sunansa ya ce wani tsohon direkta ya sha da kyar da raunika da 'yan bindigan suka masa da duwatsu kamar yadda Daily Tr
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya bayyana cewa ya zama wajibi Arewa ta tashi tsaye ta dauki matakin da ya dace kan yan bindigan da suka adda
Labari da ke zuwa man yanzu shine na yadda 'yan fashi da makami a jihar Ondo suka balle wani bankin a yau. Kamar yadda bidiyon da jaridar The Nation ta wallafa.
Shugaban ƙasar Amurka, Donald Trump, a ranar Laraba, ya gayawa magoya bayansa cewa sai sun yi aiki tuƙuru don kawar da sakamakon zaɓen Amurka da ya bawa abokin
Wasu yan bindiga a babbar birnin tarayya, Abuja, sun yi garkuwa da wasu matafiya uku bayan jami'an yan sanda sun dakile yunkurinsu na sace mutane goma sha tara.
Wasu yan aji karshe a makarantan sakandare sun fita daga makaranta a gabashin kasar Kenya ranar Laraba suna masu cewa gaskiya sun gaji da karatun kawai sun gaji
Wasu masoya 2 'yan kasar Kenya sun gano cewa yaya da kanwa suke, ana saura 'yan kwanaki kadan aurensu. An umarci John Njoroge ya dakata da shirye-shiryen bikin.
Kasashen Afrika sun gamu da rashe-rashe da-dama a ‘yan kwanakin nan. Na karshe shi ne, Sadiq as-Siddiq na kasar Mali, ya rasu ne a yau bayan kamuwa da COVID-19.
Labarai
Samu kari