Masu zanga-zanga sun mamaye kotu a Abuja domin gargaɗin Shugaba Tinubu kan tsoma baki a shari'a da kuma yunƙurin soke rajistar jam'iyyun siyasa gabanin 2027.
Masu zanga-zanga sun mamaye kotu a Abuja domin gargaɗin Shugaba Tinubu kan tsoma baki a shari'a da kuma yunƙurin soke rajistar jam'iyyun siyasa gabanin 2027.
Kungiyar manyan ma'aikatan jami'o'in Najeriya (SSANU) da ma'aikata maras koyarwa (NASU) sun umurci dukkan mambobinsu dake jami'o'in Najeriya su shiga yaji.
Babban malamin Kano, Sheikh Abduljabbar Nasir Kabara ya ce rufe masallacinsa da hana shi yin wa'azo da gwamnatin jihar ta yi "zalunci ne", kamar yadda BBC Hausa
Shugaba Muhammadu Buhari ya tsawaita wa'adin Sifeto Janar na yan sanda, IGP Mohammed Adamu, da watanni uku. Ministan harkokin yan sanda, Mohammad Dingyadi.
Tsohon gwamnan jihar Filato, Jethro Akun, ya rasu yana da shekaru 76 a duniya. Dattijon ya rasu a ranar Alhamis da safe bayan fama da yayi da rashin lafiya.
Sakamakon hare-haren da yan bindiga ke kai musu kulli yaumin, mazaunan kananan hukumomin jihar Borno hudu sun yi gudun hijra zuwa jihar Yobe, hukumar yan sanda.
Wasu da ake zargin jami'an tsaro na farin kaya ne sun kama wasu shugabannin CNG a Kaduna. Hakan ya faru ne bayan an dakatar da wani taro da kungiyar zata yi.
Kungiyar ta'addan Boko Haram ISWAP, masu lakani da Jamā'at Ahl as-Sunnah lid-Da'wah wa'l-Jihād, sun ragargaza motoci biyu da kungiyar ta kwato daga yan sandan.
Shaikh Abduljabbar Nasir Kabara ya ce rufe masallacinsa da hana shi yin wa'azi da gwamnatin Abdullahi Umar Ganduje na Kano tayi baya bisa daidai don zalunci ne.
Yanzu nan mu ka ji Shugaban kasa ya aikawa Sanatoci sunayen su Janar Buratai, Olonisakin, Ibok-Ete Ibas da Sadique za a ba su mukamai su zama Jakadun Najeriya.
Labarai
Samu kari