Iyalan Malam Nasir El-Rufa'i sun ce hukumar ICPC ta hana mahaifinsu ganin likita duk da bukatar hakan tare da hana matatar shi mika masa abincin dare.
Iyalan Malam Nasir El-Rufa'i sun ce hukumar ICPC ta hana mahaifinsu ganin likita duk da bukatar hakan tare da hana matatar shi mika masa abincin dare.
Ministan harkokin ma'adanai na Najeriya, Dele Alake ya bayyana cewa an kama daruruwan yan kasashen waje bisa zargin hakar ma'adanai ba bisa ka'ida ba.
Hukumar Kiyaye Haɗura ta Ƙasa, FRSC, ta tabbatar da rasuwar mutum 9 sakamakon hatsarin mota da ta faru a Kunar Damawa a ƙaramar hukumar Ɗanbatta a Kano. Da ya k
Gwamnatin Jihar Kaduna a ranar Lahadi ta ce yan bindiga sun halaka mutane bakwai a sassa daban-daban a jihar. Mr Samuel Aruwan, kwamishinan tsaro da harkokin ci
Yadda Ministan sadarwa, Isa Pantami ya yi ta kai-komo a lokacin da aka kai wa mutanen Arewa hari a Oyo da duk rawar ganin da ya taka wajen kashen wutar rigimar.
Kungiyar Network for Justice ta rubuta takardar korafi zuwa ga CCB, ta na zargin darekta janar na ma’aikatar NARICT da saba doka da kuma ka’idojin aiki a ofis.
Gwamnatin jihar Katsina ta hannun kwamishinan ilimi, Badamosi, ta umurci makarantun kwana guda hudu a jihat da su sake budewa a ranar Talata, 2 ga watan Maris.
Gwamnatin jihar Yobe ta yi umurnin rufe dukka makarantun kwana a fadin jihar bayan satar dalibai da aka yi a yankin Jangebe na Talata-Mafara na jihar Zamfara.
Idan za mu iya tunawa, a ranar Assabar ne dai aka ba da umarnin rufe makarantun sakandire sha biyu da na manyan makarantu huɗu da ke wajen garin Kano sakamakon
Fashola ya tabbatar da cewa za a kammala aikin ne shekarar 2023. Julius Berger ke aikin ɓangare guda wacce ta miƙa daga Ojota na Ikko zuwa Sagamu, inda kuma
Dan gwagwarmayar yarbawa ya bayyana zai kashe duk dan siyarsa bayarben da zai yi kokarin hanashi kafa Jamhuriyar Oduduwa kafin zaben shugaban kasa na 2023.
Labarai
Samu kari