Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, zai ziyarci kasar Amurka. Atiku Abubakar zai je Amurka ne domin tattauna matsalolin da suka addabi Najeriya.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, zai ziyarci kasar Amurka. Atiku Abubakar zai je Amurka ne domin tattauna matsalolin da suka addabi Najeriya.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda ya nuna alhini kan rasuwar fitaccen mawakin gargajiyar Hausa, Alhaji Surajo Mai-Asharalle, wanda ya rasu bayan fama da jinya.
Jam'iyyar PDP reshen jihar Jigawa ta kori Aminu Ibrahim, ɗan takarar ta na gwamna a zaɓukan 2015 da 2019 da suka gabata bisa tuhumar sa da cin amanar jam'iyya
Kungiyar CAN ta yi wa fadar shugaban kasa wankin babban bargo kan kalaman Sheeikh Gumi, ta ce da ace kirista ne ya yi furuccin da an kama shi ko a soke shi.
Kungiyar matasan Ibo ta 'The Ohanaeze Ndigbo Youth Council, OYC,' ta bukaci a kama malamin addinin musulunci da ke kokarin yin sulhu da yan bindiga a arewacin N
An samu tashin hankali a Sakkwato a ranar Laraba, 3 ga watan Maris, yayin da wasu ‘yan bindiga da ake zargin‘ yan fashi ne suka sace suruka da kuma dan uwanshi.
Tsohon dan takarar shugabancin kasa karkashin jam'iyyar APC, Adamu Garba ya je kafar sada zumunta inda ya bayyana takaicinsa a kan yadda jama'a ke nuna ra'ayin.
Wani bawan Allah Guled Ibrahim wanda ya kasance direban adaidaita sahu ya mayarwa wata fasinjarsa kudi har miliyan 2.8 wanda ta manta a cikin adaidaitarsa.
Kungiyar kwadugo ta NLC zatayi kangamin nuna rashin amincewa da shirin yan malisun tarayya na chanja mafi karancin albashi daga yadda yake a yanzun zuwa wani
Gwaman Gombe ya sallami wasu daga cikin kwamishinonin sa guda uku sannan yayi kwaskwarima ga wasu kwamishinonin. Ya chanja musu wajen aiki don kokarin gyara.
Wasu da ake zargin yan fulani makiyaya ne sun soke wata yarinya mai karancin shekaru har lahira a jihar Ogun. Kisan mutanen da ba suji ba basu gani ba a yankin
Labarai
Samu kari