Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Gwamnan jihar Gombe ya nada dan mariya Abdu Buba Maisheru a matsayin kwamishina a jihar ta Gombe. Kwamanni kadan da suka gabata Buba Maisheru ya mutu bayan
Shugaban kasar Najeriya ya kalubalanci sabbin hafsoshin tsaro da su tabbatar da tsaro a kasar nan cikin kankanin lokaci. Shugaban ya bayyana dalilinsa na wannan
Wata kotun Majistsare da ke zamanta Gidan Murtala a jihar Kano ta bada umurnin dakatar da mukabalar gwamnatin jihar ta shirya yi tsakanin Sheikh Abdul-Jabbar da
Gwamnatin jihar Katsina za ta mayar da Almajirai 7,893 zuwa jihohinsu na ainihi da ƙasashen su. Guda 2,052 cikin Almajiran ƴan Jamhuriyar Nijar ne, a cewar raho
Wani Matashi dake aikin bautar ƙasa a jihar niger yaci kyautar dalleliyar mota daga bankin Acces, bayan amfani da bankin sau 10, Ta hanyar wayar hannu ko manhaj
Hukumar kula da Ingancin abinci da kwayoyi ta amince hukumar lafiya tayi amfani da allurar rigakafin astrazeneca da aka kawo Najeriya ranar talata data gabata
Wata gobara ta cinye wani sashe na shahararriyar kasuwar robobi dake a garin Onitsha. Babu asarar rai ko rauni, amma ta cinye dukiyoyi da dama kafin a kashe ta.
Legit.ng Hausa ta tattaro muku takaitaccen tarihin Malam Danladi Sanusi Maiyamba. A ranar Laraba da ta gabata ne gwamnan jihar Gombe ya tabbatar da nadinsa.
Dan takarar mataimakin gwamnan jihar Yobe a karkashin jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a zaben 2019 Baba Abba-Aji ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC.
Labarai
Samu kari