Ministan tsaro a Amurka, Pete Hegseth ya buƙaci kasar Iran ta yi watsi da shirin mallakar makamin nukiliyar kasar cikin hanyar da za a iya tabbatarwa.
Ministan tsaro a Amurka, Pete Hegseth ya buƙaci kasar Iran ta yi watsi da shirin mallakar makamin nukiliyar kasar cikin hanyar da za a iya tabbatarwa.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Gwamnatin Najeriya ta bakin shugaban hukumar lafiya tace iri ɗaya ce allurar da za'a yiwa ƴan ƙasa da kuma wacce akayima shugaban ƙasa Buhari da mataimakinsa.
Rundunar yan sandan jihar Edo sun kuɓutar da zaƙaƙurin jami'in su wanda wasu yan bindiga suka sace da safiyar ranar lahadi a gidansa. Ya kuma haɗu da iyalinsa
Wata babban kotun jihar Akwa Ibom da ke zamanta a ƙaramar hukumar Ikot Ekpene ta yanke wa wani mutum mai shekaru 31 hukuncin kisa ta hanyar rataya, The Punch ta
Jihar Neja ta na fama da matsalar kashe-kashe da garkuwa da mutane. Gwamnan Jihar Neja ya yi alkawarin zai ba ‘Yan sa-kai bindigogi su rike domin a zauna lafiya
Wata mahaifiyar yara biyu mai suna Luga ta rasa rayuwarta yayin da suke lalata da masoyinta, rundunar 'yan sandan jihar Adamawa ta tabbatar da hakan,The Nation.
‘Yar Ministar Tarayya ta fada hannun ‘Yan bindiga jim kadan bayan ta yi aure. Ministar harkokin mata ta kasa, Tallen ta na matsayin goggo a wurin wanda aka sace
Za ku ji masu garkuwa da mutane sun yi awon-gaba da Fasinjoji 7 a titin Taraba. Wannan ne karo na biyu a cikin watanni uku da aka yi garkuwa da mutanen Takum.
Wata matashiya haifafar jihar Kano, Saadat Aliyu ta ƙera manhajar android mai suna 'Helpio App' domin kai rahoto kan fyaɗe, Channels Television ta ruwaito. An k
Rundunar yan sandan jihar Kano ta kwantar da jama'a hankula game da wasu bakin mutane tare da rakuma da suka bayyana a wasu sassan jihar. Daily Nigerian ta gano
Labarai
Samu kari