Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Dakarun sojin Najeriya sun yi martanin gaggawa a harin da mayakan ta'addanci suka kai a daren Talata har babban birnin Maiduguri, jihar Borno. HumAngle tace.
Babban bankin Nigeria, CBN, ta sake bude shafinta na TCF don bada rance ga wadanda suka fada matsin tattalin arziki sakamakon annobar COVID-19. Bankin bada bash
Shugaban kungiya mai fafutukar kafa haramtacciyar kasar Biafra ya kirayi Kiristocin Arewa da su kwantar da hankali, raba Najeriya ba zai zama damuwa garesu ba.
'Yan bindiga sunsake sace wasu mutane sama da 55 a wasu yankunan jihar Katsina. An bayyana wadanda aka sacen da cewa mafi yawansu mata ne, har yanzu ba labari.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya baiwa 'yan bindigan Zamfara watanni biyu to mika makamai, Gwamna Bello Muhammad Matawalle ya sanar da hakan yammacin Talata.
Gwamnatin jihar Kano ta samu karban rigakafin AstraZeneca na cutar Korona 209,520. Kwamishanan kiwon lafiya na jihar, Aminu Tsanyawa, ne ya karbi rigakafin rana
Dakarun Sojojin Najeriya sun ragargaji yan ta'addan Boko Haram a artabun da sunkayi a karamar hukumar Marte dake jihar Borno, Arewa maso gabashin Najeriya.
Karar bidiyon daloli tsakanin gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje da mawallafin jaridar Daily Nigerian, Jafar Jafar, a ranar Litinin ta dauka sabon salo.
Za ku ji yadda ‘Yan bindiga su ka sace Ma’aikata fiye da 100 a rana daya a Zamfara. An yi awon gaba da masu hako gwal ne a lokacin da ake neman Daliban Jangebe.
Labarai
Samu kari