Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Gwamnan Bello Matwalle na jihar Zamfara ya bawa dukkan yan bindiga da ke jiharsa wa'addin watanni biyu su tuba su mika makamansu idan kuma ba haka ba su fuskanc
Gwamna Nasiru El-Rufa'i na jihar Kaduna ya bayyana cewa gwamnatin jihar ba za ta lamunci ganin makarantun Almajirci a jihar ba, ya yi kira da su tattara inasu.
'Yan bindiga sun kari kauyen Ganji da ke karamar hukumar Igabi ta jihar Kaduna a yammacin ranar Talata inda suka kashe mutum uku suna raunta wasu biyar da harsa
Sarkin Kano Aminu Ado Bayero ya bukaci 'yan Najeriya da su amince da yin allurar rigakafin Korona. A cewarsa, Korona ta yi wa duniya illa sosai ba kadan ba.
Gobara ta hallaka wasu ahali a jihar Neja. Rahotanni sun ce, hudu daga cikin iyalai mata na gidan da yayi gobaran gaba dayansu sun kone, hakazalika dukkan kaya.
Wani dan kasuwa, Abideen Adebayo, a ranar Talata ya bukaci wata kotu da ke Ile-Tuntun ta raba aurensa na shekaru 27 da matarsa Sherifat. Ya shaidawa kotu cewa m
Fitaccen mai rajin kare hakkin Yarabawa, Sunday Adeyemo wanda aka fi sani da Sunday Igboho ya ja kunnen jami'an tsaro a kan bibiyar mafarauta ko masu gadi dake.
kwamishinan yan sandan jihar Lagos ya bayyana cewa sunfara shirin yadda zasu kawo karshen satar mutane da kuma fadan da ake samu tsakanin manoma da makiyaya
Sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero ya cika shekara daya a kan karagar mulkin dabo. Domin tunawa da ranar da ya hau karagar mulkin, babban basaraken ya jagora.
Labarai
Samu kari