Mazauna garin Gurbi da ke ƙaramar hukumar Kankara a Katsina sun yi tsayin daka wajen hana 'yan bindiga shiga garinsu, amma mutum 10 sun rasa rayukansu.
Mazauna garin Gurbi da ke ƙaramar hukumar Kankara a Katsina sun yi tsayin daka wajen hana 'yan bindiga shiga garinsu, amma mutum 10 sun rasa rayukansu.
Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Shahrarran Malamin addini, Sheikh Ahmad Gumi, ya caccaki dukkan masu kira ga gwamnati ta kamashi saboda ganawar da yake yi yan bindiga. Gumi ya siffantasu.
'Yan bindiga a jihar Benue sun kashe wani dan sanda tare da kone ofishin 'yan sanda kurmus. Sun kuma kone wasu gidaje da dama da ba a tantance adadinsu ba.
Mai bada shawara kan lamarin tsaro, Babagana Monguno, ya bayyana cewa Sheikh Ahmadu Abubakar Gumi, ya yi musu alkawarin taimakawa gwamnati wajen magance matsala
Gwamnatin tarayya ta shaidawa masu neman ta da tayi hayar sojojin kasashen waje a yakar masu tayar da kayar baya cewa, hakan ba zai taba sabu wa ba. Akwai soja.
A yau Alhamis aka sace wasu malamai da dalibansu a wata makarantar gwamnati dake jihar Edo a Najeriya. Iyayen yaran tuni suka zagaye makarantar tare da nuna jim
Jihohin daban-daban a fadin tarayya sun kaddamar yiwa al'ummarsu rigakafin cutar Korona. Kawo yanzu, jihohi 16 cikin 36 na kasar sun samu nasu kason na rigakafi
Manyan hafsoshin sojojin Nigeria sun isa garin Ibadan, babban birnin jihar Oyo, rahoton The Nation. Karkakashin jagorancin babban hafsan tsaro, Janar Leo Irhabo
Gwamnan jihar Bayelsa, Douye Diri, ya mince tare da sanya hannu akan dokar hana kiwo a faɗin jihar, ya kuma gargaɗi mazauna jihar da subi dokar sau da ƙafa
Mun tattaro dalilan da su ka jawo Matan zamanin nan su ke auren tsofaffi. Ana ganin irin wadannan maza sun fi kula da mace kuma sun fi kudi, sannan sun san aiki
Labarai
Samu kari