Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
Salihu Tanko Yakasai, tsohon hadimin Gwamna Ganduje yace Shugaba Buhari yana ruda 'yan bindiga da kalamansa masu karo da juna.Yace wa'adi ko jan kunne za su ji?
Wasu mahara sun hallaka matar stohon kwamishinan 'yan sanda na jihar Benue. Maharan cikin rashin tausayi suka kwantar da matar suka mata yankan rago a gidanta.
Muhammadu Dauda Dangalan, dattijon da ya kasance daya daga cikin jiga-jigan da suka kafa tsohuwar jam'iyyar NEPU da PRP, ya riga mu gidan gaskiya a garin Kano.
Fasinjoji dake kan hanyarsu ta zuwa Maulidin kasa dake jihar Sokoto sun shiga hannun masu garkuwa da mutane a kan hanyar Kankara zuwa Sheme dake jihar Katsina.
Bola Tinubu, tsohon gwamnan jihar Legas, ya bukaci gwamnatin tarayya da ta tara taron masu ruwa da tsaki wurin shawo kan matsalar rikicin manoma da makiyaya.
Ma’aikatar wasanni ta tarayya ta ce ba za a sake raba wa Matasa tallafin kudi ba. Gwamnatin Najeriya ta rabawa Matasa 460, 000 tallafin COVID-19 N500, 000.
Shugaba Muhammadu Buhari ya nuna rashin jin dadinsa ga sabbin hare-hare da aka kai wasu sassan kasar a makon nan. Yace ba zai bari a lalata ilimi ba a kasar.
Shugabannin hafsun sojin Najeriya sun isa birnin Maiduguri a jihar Borno don tantance halin da ake ciki na matsalar tsaro a yankin. Sun kuma ziyarci sojoji.
Gwamnatin Sri Lanka na shirin haramta sanya Niqabi a fadin kasar tare da kulle makarantun Isamiyya akalla 1000 saboda dalili na tsaro, inji Ministan tsaron.
Labarai
Samu kari