Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
'Yan Najeriya sun yi caa a kan wasu hotunan shugaban Miytti Allah Kautal Hore da suka watsu a kafafen sada zumuntar zamani inda ya bayyana wasu motocin alfarma.
Bayan shafe kwanaki biyar ba tare da sanin inda take ba, an tsinci Amina Gwani Danzarga mai shirin zama amarya da aka nema aka rasa a Unguwar Koki a jihar Kano.
Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Ibrahim Lawan, ya yi nasa allurar rigakafin Korona a ranar Talata, 16 ga watan Maris, 2021. Hadiminsa na sabbin kafafen yada.
Abubakar Malami SAN ya yi karin haske a kan tsige shugaban EFCC, Ibrahim Magu, Ministan ya ce bai san ko Gwamnatin Buhari za ta maka Magu a gaban Alkali ba.
Hukumar kula da jiragen sama (NCAA) ta dakatad da jiragen kamfanin Azman Air daga tashi a Najeriya har na tsawon wani lokaci. Hukumar ta sanar da hakan ne a jaw
Wani malami a jami'ar Patakwal wanda aka yi garkuwa dashi kimanin sati uku da suka gabata ya kubuta daga hannun masu garkuwada mutane da safiyar yau Talata
Aisha Yesufu ta bayyana rashin jin dadi da jimamin yawaita sace dalibai da ake yi a Najeriya. Ta caccaki gwamnati da yin rikon sakainar kashi ga 'ya'yan talaka.
Shugaban hukumar lafiya ta kasa (NPHCDA), Dr. Faisal ya ce hukumar sa tare da NAFDAC na aiki kafada-da-kafada wajen ganin an gudanar da rigakafin Astrazeneca.
Kasashen Turai bakwai – Denmark, Norway, Austria, Estonia, Latvia, Lithuania da Luxembourg – sun dakatad da amfani rigakafin COVID-19 na Astrazeneca har sai sun
Labarai
Samu kari