Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Jihar Kano ta bayyana dalilan da suka jawo jihar ta haramta ta'ammuli da sayar da sinadarin lemon dan tsami. An bayyana cewa, sinadarin na jawo wasu cututtuka.
Ko sama ko kasa, an nemi wata daliba da ake shirin aurar da ita a Jihar Kano mai suna Amina Gwani Danzarga ana saura kwanaki biyu a daura mata aure da angonta.
Wani ɗan majalisa daga jihar Kogi a Najeriya ya yi kira gwamnan jihar rivers, Nyesom Wike da ya fito takarar shugabancin kasar nan a babban zaɓen dake tafe
Allah ya yi wa hadimin tsohon mataimakin Shugaban kasa Atiku Abubakar, Louis Okoroma rasuwa a ranar Alhamis da ta gabata watanni biyu bayan mutuwar matarsa.
Wasu 'yan fashi sun yi wuf sun far wa wani kwastoman banki da nufin kwace masa kudade N10m. An jima ana daga tsakananin kwasatoman da 'yan fashin kafin a cecesh
Wani dattijo dan shekara 70 a kasar Saudiyya ya shigar da amaryarsa kotu watanni biyar bayan aurenta. A cewarsa, amaryar ta yaudareshi inda ya maye sunansa da.
Gwamnatin tarayya ta bayyanawa iyayen yara cewa, ba lallai gwamnati ta iya tabbatar da tsaro a dukkan makarantun kasar nan ba. Iyaye ya kamata su kula sosai.
Masu hikima na cewa tsintsiya madauri daya ta fi shara da kyau, tsinke daya ba zai iya ba. sau da yawa idan aka hada kai an fi cimma nasarar abinda ake nema.
A jiya ne hukumar EFCC ta koma Kotu da tsohon Sanatan Kaduna, Shehu Sani, an kira shaidu. A karshe an dakatar da zama sai zuwa ranar 16 ga watan Maris, 2021.
Labarai
Samu kari