Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
Gwamna Nyesome Wike ya ce shi ba zai taba barin jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulkin kasar ba saboda a cewarsa tana dauke da cutar kansa ya kai har mataki na hudu.
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje, ya sake jaddada cewa bidiyon da ya bayyana a 2018 yana cusa dalolin Amurka cikin aljihunsa sharri ne kuma na boge ne.
Wasu ‘yan bindiga a ranar Asabar, 20 ga watan Maris, sun bude wuta kan ayarin motocin gwamnan jihar Benuwe, Samuel Ortom yayinda suke hanyarsu ta zuwa Makurdi.
Mai martaba Sarkin Birnin Gwari, Alhaji Zubairu Jibril Mai Gwari II, ya ba da labarin yadda ya tsere wa wani yunkurin kashe shi da wasu ‘yan fashi suka so yi.
Gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya ce yana goyon bayan amfani da karfi da kuma tattaunawa da tubabbun 'yan fashin domin hakan na da muhimmanci.
'Yan bindiga a yankunan Zamfara sun bayyana cewa, sun haramta hakar ma'adinai a wasu yankunan jihar ta Zamfara da suke aikata ta'asarsu. Kadan ne ke aikin hakar
Rundunar ‘yan sanda ta cafke wasu mutane biyu da ake zargi masu satar mutane, Abdullahi Danshoho da Illiyasu Salleh, wadanda suka sace marasa lafiya 2 da nas.
Duba da irin gudunmawar da mata ke bai wa gwamnatin Buhari, yayi alkawarin tallafa musu ta fuskoki masu yawan gaske. Ya yabawa musu, zai kuma yi musu alheri.
Tsohon alkalin alkalai, Mai shari'a Walter Onnoghen, ya bayyana dalilin da yasa gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari ta sallameshi, Daily Trust ta wallafa.
Labarai
Samu kari