Shugaban majalisar dokokin Jamhuriyar Musulunci ta Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya fito ya karyata ikirarin da Donald Trump ya yi kan mashigar Hormuz.
Shugaban majalisar dokokin Jamhuriyar Musulunci ta Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya fito ya karyata ikirarin da Donald Trump ya yi kan mashigar Hormuz.
Babban bankin Najeriya ya sanar da cewa daga 1 ga Mayun 2026 sababbin dokokin da suka shafi amfani da BVN a su fara aiki. Dokokin BVN 10 za su fara aiki a Najeriya.
Shugaban hukumar NDLEA ta kasa, Buba Marwa ya bayyana cewa yankin Kudu maso Yammacin Najeriya ya na cikin wadanda suka fi ta’ammali miyagun kwayoyi a kasar.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesome Wike ya sha alwashin juyawa tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan baya a zaben 2023 idan har ya fito takararsa a jam'iyyar APC.
Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom, ya bayyana cewa wadanda suka kaiwa ayarin motocinsa hari Makiyaya ne. Ya bayyana hakan ne bayan tsallake rijiya da baya.
Kungiyar Fulani Makiyayan Shanu a Najeriya, Miyetti Allah (MACBAN) ta kai kuka wajen hukumar yan sanda kan yawan kisan da ake yiwa Fulani a jihar Anambara.
Gwamna Nyesome Wike ya ce shi ba zai taba barin jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulkin kasar ba saboda a cewarsa tana dauke da cutar kansa ya kai har mataki na hudu.
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje, ya sake jaddada cewa bidiyon da ya bayyana a 2018 yana cusa dalolin Amurka cikin aljihunsa sharri ne kuma na boge ne.
Wasu ‘yan bindiga a ranar Asabar, 20 ga watan Maris, sun bude wuta kan ayarin motocin gwamnan jihar Benuwe, Samuel Ortom yayinda suke hanyarsu ta zuwa Makurdi.
Mai martaba Sarkin Birnin Gwari, Alhaji Zubairu Jibril Mai Gwari II, ya ba da labarin yadda ya tsere wa wani yunkurin kashe shi da wasu ‘yan fashi suka so yi.
Gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya ce yana goyon bayan amfani da karfi da kuma tattaunawa da tubabbun 'yan fashin domin hakan na da muhimmanci.
Labarai
Samu kari