Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya yi tsokaci kan matsalar rashin tsaro. Ya bayyana lokacin da za a kawo karshen matsalar.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya yi tsokaci kan matsalar rashin tsaro. Ya bayyana lokacin da za a kawo karshen matsalar.
Wata ƙungiya mai zaman kanta a Najeria ta ƙalubalanci gwamnatin shugaba Buhari kan yaƙin da tace tana yi da cin hanci da rashawa, tace ba inda dukiyoyin ke zuwa
Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom, ranar Talata a fadar shugaban kasa ya ce idan aka gaza kawo karshen matsalar tsaro a Najeriya, ba za a yi zaben 2023 ba.
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari, a ranar Talata ya gana da gwamnan Jihar Benue Samuel Ortom, The Cable ta ruwaito. Hakan na zuwa ne bayan wasu da ake zargin yan
Wani hazikin yaro dan shekara goma sha uku ya nuna bajinta tare da burgewa bayan ya kera wata hadaddiyar motar wasan yara bayan ya yi amfani da kwalin sabulu.
'Yan bindiga sun sheke 'yan sanda uku a sabon harin da suka kai karamar hukumar Ohafia ta jihar Abia. The Cable ta gano cewa 'yan sanda da aka kashe a safiyar.
Rundunar yan sanda ta kama masunta yan kabilar jukun su uku kan zargin hannu cikin harin da aka kai wa tawagar Gwamna Samuel Ortom na jihar Benue a hanyar Tyo M
Wani mutumin Najeriya ya baiwa abokinsa da suka yi karatun sakandare tare kudi N20,000, domin nuna godiya a kan irin taimakon da ya yi masa a lokacin baya.
Rikicin hijabi da yaki ci balle cinyewa a jihar Kwara a jiya ya karu kuma ya sauya salo yayin da wasu da ake zargin 'yan bindiga ne suka kai hari makarantu da.
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya bada umarnin buɗe makarantun kwana guda huɗu dake faɗin jihar daga ranar 28 ga watan Maris ɗin da muke ciki, 2021
Labarai
Samu kari