Shugaban Rasha Vladimir Putin ya ce ƙasarsa a shirye take ta shiga tsakani domin samar da zaman lafiya a Gabas ta Tsakiya yayin da rikici ke ƙaruwa.
Shugaban Rasha Vladimir Putin ya ce ƙasarsa a shirye take ta shiga tsakani domin samar da zaman lafiya a Gabas ta Tsakiya yayin da rikici ke ƙaruwa.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Majalisar dattijai ta Ƙasa ta amince da buƙatar shugaban ƙasa Muhammadu Buhari na naɗa Halliru Nababa a matsayin shugaban hukumar dake kula da gidan gyaran hali
Tsohon mataimakin gwamnan babban bankin Nigeria, CBN, Dr Obadiah Mailafia a ranar Laraba ya yi zargin cewa kasashe masu karfi na duniya suna kokarin tarwatsa Ni
Budurwar wacce aka bayyana da suna Jane Onyekwere, ta bayyana cewa ta gaji da tambayar da mutane ke yi mata na yaushe za ta yi aure don haka yanzu ta shirya.
Wani attijiri ya boye mota a gareji tsawon shekaru 40 sakamakon tsoron kada gwamnatin kasarsa ta bincike shi. Ana yi wa motar lakabi Alhaji Agyaa Benz a garin.
Gwamnatin tarayya ta ware makudan kudade don gina hanyoyi 12 a fadin kasar Najeriya. An ware kudaden ne a matsayin kashi na farko don fara aikin a fadin kasar.
Babbar jam'iyyar adawa ta PDP ta yi martani a kan kalaman da abokiyar hamayyarta APC mai mulkin kasar ta yi cewa za ta kwashe shekara 36 tana mulkin kasar.
Shugabar kasar ta Tanzania, Samia Suluhu ta bayyana cewa ba ta da wata matsala wajen mika wuya ga mijinta domin yin hakan ba yana nufin kaskanci bane illa so.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya ya yi fatali da batun tsige shugaba Muhammadu Buhari daga karagar mulki da majalisar wakilatai ta gabatar a kwanakin nan.
Najeriya tanda da masu sarautar gargajiya wadanda suke rika da al'adu tare da sarautar yankunansu. Yayin da yawansu tsofaffi ne, akwai sarakuna uku yara sosai.
Labarai
Samu kari