Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Kwamnaki kadan baya sace wasu daliban jami'ar jiha ta Abia, an samu nasarar kubutar da dalibar da ta ke hannunsu. Gwamnati ta kuma ce za ta dauki matakin akai.
Rundunar 'yan sanda ta yi nasarar cafke wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne a jihar Benue. An gano sun hallaka wata mata kafin su koma jihar Osun.
An sako shugaban kungiyar Miyetti Allah da ake zargin an sace a ranar Talatan makon da ya gabata. Ya bayyana cewa, ba 'yan bindiga ne suka sace shi ba, wasu ne.
Sabon zanga-zangar da yan kungiyar nan na yan uwa Musulmai ta Shi'a ta gudanar ya yi sanadiyar rasa ran wani jami'in dan sanda a ranar Juma'a, 7 ga watan Mayu.
Shehu Shagari ne ya fara tafiya da mata da matasa a Gwamatinsa a 1978. A gwamnatin Shagari ne irinsu Ebun Oyagbola suka fara rike mukamai a Gwamnatin tarayya.
Wata daliba mai juna biyu cikin matan da yan bindiga suka sace a makarantar fasahar Gandun Daji dake Afaka, Fatima Ibrahim Shamaki, ta bayyana yadda tayi bari.
Wani rahoton NBC News ya nuna cewa rokan da kasar Sin ta harba sararin samaniya a Afrilun 2021 na shirin dawowa duniya yau Asabar, 8 ga Mayu, ko Lahadi 9 ga May
Daga aikin share titi, Gwamna Yahaya Bello ya yaba da kwazo da jajircewar Peter Aliyu, inda ya daukaka shi ya zama Babban Mataimakinsa na Musamman kan Tsafta.
Gwamnan babban bankin Najeriya, Godwin Emefiele, ya bayyana cewa yunkurin da kamfanoni masu zaman kansu sukayi na raba kayan tallafin Koronan Naira bilyan 25.
Labarai
Samu kari