Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
A yau ne mu ke jin cewa shugaban kasa ya nada sababbin Shugabanni a Ma’aikatar NASENI. Dr. Olayinka Adunni Komolafe ta zama sabuwar Darektar hukumar NASENI.
Shugaban Hukumar hana Sha da fataucin Miyagun Kwayoyi (NDLEA), Brig-Gen. Mohamed Buba Marwa (Mai ritaya) tare da Daraktoci da wasu jami’ai a hedkwatar hukumar.
Akwai wasu sababbin dokoki 8 da aka kakabawa Musulman da ke shirin yin Umrah a shekarar 2021. Kasar Saudiyya ta gindaya jerin sharuda da dokokin ne a bana.
Zakakuran sojojin sashi na 1 karkashin rundunar Operation Lafiya Dole sun halaka wasu mayakan ta'addanci na Boko Haram a hanyar Njimia dake Alafa, Sambisa.
Bayan lamban yabo da aka bawa ministan harkokin cikin, Mr Rauf Aregbesola wasu ƴan daba a daren jiya Lahadi sun kaiwa ɗaya daga cikin hadiminsa, Olateju Adunni
Mayakan ta'addancin na Boko Haram shida, fararen hula uku da wani sojan kasar Kamaru sun mutu a ranar Asabar, 27 ga watan Maris, a harin daren da 'yan ta'addan.
Rundunar yan sandan Abuja sun samu nasarar cafke wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne da suka addabi ƙauyen Kiyi, sun kwato bindigu da babur ɗin hawa.
Rundunar yan sanda na jihar Ondo ta kama wata mata, Blessing Jimoh, mai shekaru 30 saboda kashe mahiyarta, Ijeoma Odo The Nation ta ruwaito. Blessing ta ce ta h
'Yan daba masu yawa a ranar Litinin sun kai wa Shugaban karamar Shiroro na Jihar Niger, Suleiman Chukwuba hari a yayin da ya ke komawa ofishinsa bayan dakatar d
Labarai
Samu kari