Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Sabon rikici ya barke tsakanin Hausawa da Yarbawa a Ibadan, jihar Oyo, yayinda hukumar yan sandan jihar Oyo ta bayyana cewa ta kwantar da kura a unguwar Apata.
A wani sabon hari, 'yan bindiga sun fatattaki 'yan banga sun kuma sace wasu fitattun mutane a wani yankin jihar Adamawa. Ba a ruwaito kashe ko mutum daya ba.
Wata dattijuwa 'yar shekaru 62 ta shiga makarantar firamare don yakar jahilci tare da burin yin aikin soja ko kuma tsayawa takarar majalisar dokoki a yankinsu.
Hukumar kididdiga ta kasa ta fitar da jerin basusukan da ake bin kowace jiha ta kasar harda birnin tarayya kuma Lagas ce tafi yawan bashi inda Jigawa ce karshe.
Kungiyar gwamnonin Najeriya (NGF), a jiya ta bayyana cewa ana amfani da kudin fansa wurin asassa wutar ta'addancin BokoHaram a yankin arewa maso gabas,Vanguard.
Wani kamfani a Najeriya, ya zauna zaman bincike ya kuma kirkiri wata fasahar bin diddigi da zata taimaka sosai wajen yaki da 'yan ta'adda a fadin Najeriya.
Ministan sufuri, Rotimi Amaechi, ya dauki darasi, ya ce ba ya ba mata mukamin ofis yanzu. Hadimar Ministan, Taiye Elebiyo-Edeni ta rahoto shi ya na fadan haka.
Ibrahim Attahiru, shugaban rundunar sojin Najeriya ya tabattar da cewa rundunar za ta zama gawurtacciya da za ta dinga shawo kan kalubalen tsaro a kasar nan.
Bola Tinubu ya ce Gwamnatin Buhari ya fito da kudi, a daina matse aljihu a wannan yanayi. Ya ce a saki kudi, a maimakon a rika wani dunkule hannu, ana fatara.
Labarai
Samu kari