Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Rundunar yan sandan jihr Legas ta ce bam din da aka dasa a wata mota ya tarwatse ne lokacin da aka yi yunkurin tayar da motar, mutum daya ya samu runi.
Kungiyar ASUU ta bayyana irin tulin kudin ta da su ke hannun Gwamnatin Tarayya. Mu na bin Gwamnatin Buhari bashin albashi har yau inji shugaban ASUU na kasa.
Kungiyar Matasan APC ta kai kukan matsalar rashin tsaro gaban Allah a Kebbi. Mataimakin Gwamnan Kebbi ya ce dole sai a komawa Allah kafin a samu zaman lafiya.
Majalisar mashawarta ta fadawa Shugaban kasa Buhari ya janye tallafin man fetur. Kenan dai ya rage ga shugaba Muhammadu Buhari ya duba wadannan shawarwari.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sanar da haramta kai masa gaisuwar sallah daga shugabannin addinai, yankuna da na siyasa kuma yace a fadarsa ta Aso Rock.
A kalla mutum 15 ne suka rasa rayukansu a kauyen Koya dake karamar hukumar Minjibir ta jihar Kano bayan zargin barkewar cutar amai da gudawa a yankin dake Kano.
Hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi NDLEA ta bankaɗo wadu gurɓatattun mutane dake safarar miyagun ƙwayoyi a yanar gizo, ta damke mutum biyar a Abuja.
Kungiyar tuntuba ta arewa ta bayyana adawarta ga biyan kudin fansa ga 'yan bindiga. Kungiyar ta ce tana goyon bayan a tattauna amma ba ta goyon bayan fansa.
Rokan da kasar Sin ta harba sararin samaniya a Afrilun 2021 ya dawo duniya yau Lahadi 9 ga Mayu cikin tekun Indiya kuma ya kama da wuta, hukuma a Sin ta bayyana
Wasu yan bindiga da ba'a san ko suwaye ba, sun ƙone ofishin hukumar yan sanda dake kasuwar Ubani, ƙaramar hukumar Bende, jihar Abia da sanyin safiyar Lahadi.
Labarai
Samu kari