Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi watsi da barazanar Donald Trump, tana kiran ta da rashin daidaito, tare da gargadin kai farmaki mai tsanani idan aka kai hari.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi watsi da barazanar Donald Trump, tana kiran ta da rashin daidaito, tare da gargadin kai farmaki mai tsanani idan aka kai hari.
Ƴan bindiga sun kashe matasa uku a Jos ta Kudu bayan bikin Good Friday, yayin da shugabannin al'umma ke kukan rashin tsaro da mamayar dazuzzuka a jihar Filato.
Yan bindiga sun sace, Mista Anthony Dawah, Faston Cocin Katolika, mai masa girki, da matar wani mai koyar da sabbin wadanda suka karbi addinin kirista ibada a ƙ
Alkali ya zartar da hukunci cewa Isa Pantami bai isa ya garkame layukan waya a Afrilu saboda NIN ba, an haramtawa Gwamnatin Tarayya rufe layin wayoyin mutane.
Bashir Magashi, minsitan tsaro, ya ce kasar nan na fuskantar zaman lafiya duka da irin kalubelen tsaro da take ciki. Rundunar soji na fama da 'yan ta'adda.
Rundunar 'yan sandan jihar Akwa Ibom ta cafke wata mata da ake zargi da hada kai da wasu mutum uku suka sace dan kishiyarta sannan suka lakada masa mugun duka.
Gwamna Zulum ya yi wa masu 'yan gudun hijira a yankin Munguno ruwan kudi da kayan abinci. Gwamna ya zabi raba kudi ga mutanen da suka rasa harkoki kasuwancinsu.
Jirgin Shuagan Nigeria, Muhammadu Buhari ta isa birnin Landan da ke kasar Burtaniya inda zai ga likitocinsa kamar yadda hadiminsa @bashirahmaad ya sanar a Twitt
Jagoran APC, Bola Ahmed Tinubu, ya ce suɓutar baki ya yi kan batun ɗaukar matasa aikin soja, ba 50 miliyan nake nufi ba, matasa 50,000 nake son cewa a dauka.
Rundunar yan sanda a jihar Ondo ta bayyana kama wasu mutane kimanin 14 da zargin suna da hannu a aikata laifuka a jihar, inji kwamishinan yan sandan jihar.
Mai magana da yawun shugaban kasa, Garba Shehu, ya ce shugaba Muhammadu Buhari ya fara zuwa duba lafiyarsa Landan tun kafin ya zama shugaban kasan Najeriya.
Labarai
Samu kari