Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Rundunar yan sandan jihr Legas ta ce bam din da aka dasa a wata mota ya tarwatse ne lokacin da aka yi yunkurin tayar da motar, mutum daya ya samu runi.
Fadar shugaban kasa ta fidda wani bidiyo da ke nuna shugaba Buhari na rera wakar Bob Marley don a nishadantar da 'yan Najeriya. Bidiyon ya fito daga mai bashi s
Wasu yan bindiga ba'a gane ko su waye ba sun ƙona ofishin jami'an tsaron sa kai Vigilanti tare da motar su, kuma suka hallaka mutane biyar a jihar Anambra.
Wani hakimin gari ya hadu da fushin shugaban karamar hukuma bayan da ya lakadawa matarsa duka har ta mutu. An ruwaito cewa, yanzu haka yana hannun 'yan sanda.
Hankula sun tashi a garin Onitsha a ranar Lahadi bayan wata babbar mota dankare da harsasai ta fadi a kan babban titin Awka dake jihar Anambra. The Cable ta ce.
A daren Lahadi ne rundunar sojin Najeriya tace dakarun runduna ta 8 da aka tura yakar 'yan bindiga da suka addabi Zamafa da jihohi dake da makwabtaka dasu sun.
Samuel Ortom ya yi martani bayan Malam El-Rufai ya zarge shi da rashin biyan albashi, ya ce Gwamnan da ya kori Ma’aikata 4, 000 ba zai yi masa gorin albashi ba.
Wasu 'yan bindiga sun dira wani gari a Katsina sun yi awon gaba da masu sallar tahajjud ciukin dare. An ruwaito cewa, mutane 40 ne aka sace a harin 'yan bindiga
Tsohon Shugaba Goodluck Jonathan ya yi wa El-Rufai raddi, ya fadi abin da ya jawo rikicinsu a 2011. Jonathan ya fadi abin da ya sa Jami’an tsaro suka kama shi.
A cikin kwanakin karshen mako ne hankulan jama'a suka tashi a Hotoro ta raewa dake karamar hukumar Nasarawa ta jihar Kano bayan sojoji sun cafke wasu da akeyi.
Labarai
Samu kari