Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Sanata Ahmad Lawan ya yi watsi da rahoton da aka alakanta da shi na cewa yana goyon bayan tsawaita wa'adin mulkin shugaban kasa Muhammadu Buhari har bayan 2023.
Gwamnatin tarayya ta sanar da ranar Juma'a, 2 ga Afrilu da Litnin 5 ga Afrilu 2021, matsayin ranar hutu don murnar bikin Ista na bana. Ministan harkokin cikin.
Tun da aka koma karatu a wannan zangon, Abubakar El-Rufai, dan gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i, bai koma makaranta ba, bisa binicken SaharaReporters.
Rundunar yan sandan jihar Oyo ta tabbatar da dawowar zaman lafiya a yankin Apata da ke Ibadan, babbar birnin jihar bayan rikici tsakanin Yarbawa da Hausawa.
A kalla shanu 50 ne suka mutu a wani yanayi mai daure kai a Akungba-Akoko, a karamar hukumar Akoko na jihar Ondo, Vanguard ta ruwaito. An gano cewa lamarin ya f
Wasu yan Najeriya sun bukaci shugaba Muhammadu Buhari ya mika ragamar mulki hannun mataimakinsa, Farfesa Yemi Osinbanjo kafi ya tafi duba lafiyarsa birnin Landa
Hankulan mutane sun tashi a garin Ikot Afunga a karamar hukumar Essien Udim a jihar Akwa Ibom a jiya Litinin a yayin da yan daba suka sake cinnawa wani dan sand
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya umarci shugabannin hafsoshin tsaro da sauran jami'an tsaro, da na leken asiri da su gano tare da fitar da miyagu a kasar.
A jiya Sanatoci su ka ba Gwamnan CBN kwana 3 ya bayyana gabansu kan zargin bacewar wasu kudi. Majalisa ta ce dole CBN ya zo ya yi bayanin yadda $9m su ka bace.
Labarai
Samu kari