A labarin nan, za a ji cewa wani tsohon ɗan Boko Haram ya kashe jami'in tsaron CTJF a yayin da sa-in-sa ta shiga tsakaninsu a jihar Borno, an fara bincike.
A labarin nan, za a ji cewa wani tsohon ɗan Boko Haram ya kashe jami'in tsaron CTJF a yayin da sa-in-sa ta shiga tsakaninsu a jihar Borno, an fara bincike.
Gwamnatin tarayya ta shirya zama da kungiyar likitocin Najeriya don jin matsalolinsu da kuma tabbatar da basu shiga yajin aikin da suka yi nufin shiga a gobe ba
Dakarun rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna a ranar Talata ta kubutar da mutane takwas da aka yi garkuwa da su tare da kwato bindiga kirar AK-49 a Galidamawa.
Akwai yiwuwar Gwamnatin Najeriya ta haramta kawo duk motar da ta shekara 7. Hameed Ali, ya koka cewa kudin da ake iya tatsa wajen shigo da kaya ya ragu yanzu.
Za a fara shirin nada sababbin sakataron din-din-din a Gwamnatin Tarayya. Dr. Folashade Yemi-Esan ta bayyana wannan a wata takarda da ta fitar a makon nan.
Majiyoyi daga jam'iyyar APC mai mulki sun nuna cewa tsohon gwamnan Lagas, Bola Tinubu na da goyon bayan gwamnonin arewa 3 gabannin zaben shugaban kasa na 2023.
Jakadar kasar Birtaniya, Catriona Laing, ta bayyana damuwarta kan tabarbarewar matsalar tsaro a Najeriya. Yayinda hira da manema labarai a bikin maraba da dalib
Shugaban Cocin Katolikan Ilori, kuma shugaban kungiyar kungiyar Kirisotcin Najeriya shiyar Kwara, Most Rev. Paul Olawoore, ya ce cocin bata shiga wani yarjejeni
Yan bindiga sun hallaka wani fadan cocin ɗariƙar katolika, sunje har harabar cocin suka harbi malamin tare da wasu mutane biyu dake tare da shi a jihar Benue.
Hajiya Hadiza Elrufa'i ta bayyana cewa mijinta ya gargaɗe ta da cewa ba zai biya ko sisi ba da sunan kuɗin fansa idan aka sace ta, dan haka kar taje gonar nan.
Labarai
Samu kari