Da Dumi-Dumi: Buhari Zai Sake Cin Bashin N2.342tr Wa Najeriya Daga Kasar Waje

Da Dumi-Dumi: Buhari Zai Sake Cin Bashin N2.342tr Wa Najeriya Daga Kasar Waje

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kudurta sake cin bashin N2.342trn don gudanar da wasu ayyuka a Najeriya.

Shugaban majalisar dattawa a Najeriya, Ahmed Lawan ne ya karanta takardar da shugaba Muhammadu Buhari ya aike wa majalisar a zamansu na yau Talata 18 ga watan mayu.

Legit.ng Hausa ta gano majalisar dattawan Najeriya ta wallafa bukatar shugaban kasan a shafin Twitter cewa shugaba Buhari na mika , "Kudurin Majalisar Kasa don aiwatar da karbar bashin waje na dala biliyan 2.18 a cikin Dokar Kasafin Kudin 2021"

Da Dumi-Dumi: Buhari Za Saki Cin Bashin N2.342tr Wa Naheriya Daga Kasar Waje
Da Dumi-Dumi: Buhari Za Saki Cin Bashin N2.342tr Wa Naheriya Daga Kasar Waje Hoto: africa.cgtn.com
Source: UGC

Asali: Legit.ng

Authors:
Salisu Ibrahim avatar

Salisu Ibrahim (Head of Hausa Desk) Salisu holds BSc in IT (IOU, 2021) and leads the Hausa Desk at Legit.ng. He is AfricaCheck's ambassador and HumAngle Technology and Civic Impact Fellow. He brings over five years of experience in writing, publishing and management. Trained by Reuters, AFP, and Solutions Journalism Network, he curates news stories for the Hausa-speaking audience. His commitment to excellence has earned him recognition, including the Legit Fearless Team Player of the Year 2023 and 2024 Distinguished Editorial Leadership Award. Email: salisu.ibrahim@corp.legit.ng