Sanata mai wakiltar Kebbi ta Kudu a majalisar dattawan Najeriya, Garba Maidoki, ya sauya sheka daga jam'iyyar APC mai mulki zuwa jam'iyyar ADC mai adawa.
Sanata mai wakiltar Kebbi ta Kudu a majalisar dattawan Najeriya, Garba Maidoki, ya sauya sheka daga jam'iyyar APC mai mulki zuwa jam'iyyar ADC mai adawa.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Babban malamin addinin musulunci, Shiekh Ɗahiru Usman Bauchi, ya amince da tsohon sarkin Kano, Muhammad Sanusi II a matsayin Khalifan Ɗarikar Tijjaniyya, yana m
Fitaccen Malamin addinin Islama, Sheikh Dahiru Usman Bauchi, yace babu dalilin da zai sa ya bar Gwamnan jihar Kaduna, Nasir el-Rufai ya shiga gidansa idan da.
Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya ya aika tawaga domin su kare mutanen Kaduna. Za a yi hakan ne da nufin kwantar da duk wata tarzoma da ta za ta iya tashi a yankin.
Kungiyar mata ta ambaci dalilan da ya sa ta ke goyon bayan Yahaya Bello ya yi takara. Matan sun ba shi kwarin gwiwar tsaya wa takararar shugaban kasa a 2023.
Tsohon mai neman takarar shugaban kasa Adamu Garba ya ce shanu sun fi dukkan man fetur da iskan gas da ke kudancin Nigeria daraja, The Punch ta ruwaito. Garba y
Dakatacciyar shugaban hukumar NPA, Hadiza Bala Usman ta yi martani da tsohuwa mamba a hukumar, Sanata Binta Garba wacce ta zargeta da waddaka da kudaden hukuma.
Gwamnan jihar Delta, Ifeanyi Okowa ya yi alkawarin sanar da mutumin da zai hau kujerar Gwamna. Gwamnan ya fadi abin da yake so game da wanda zai zama Gwamna.
An kashe wani ɗan fulani makiyayi yayin da yake kan hanyarsa ta kaiwa yagansa abinci a wurin da suke kiwo. Sannan an kashe shanun da yake kiwo guda 52 a Plateau
Hukumar EFCC ta kame tsohon gwamnan jihar Kwara Abdulfatah bisa zargin yin sama da fadi da wasu kudade mallakar jihar. Allura ta tono garma, ana bincike akai.
Labarai
Samu kari