Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya kai ziyarar ta'aziyya ga iyalan malamar Islamiyya, Ummulkhairi da aka kashe. Ya ce an gurfanar da wasu a kotu.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya kai ziyarar ta'aziyya ga iyalan malamar Islamiyya, Ummulkhairi da aka kashe. Ya ce an gurfanar da wasu a kotu.
Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Akalla mutum 18 ne suka rasa rayukansu a wani hadarin mota da ya auku ranar Laraba a kan hanyar Birnin Kudu zuwa Kano a Karamara Hukumar Birnin Kudu a Jigawa.
'Ya'yan shugaban ƙungiyar mabiya ɗariƙar shi'a, IMN, sun bayyana cewa suna cikin mawuyacin hali, ƙuncin rayuwa, da tashin hankali saboda tsare mahaifan su.
Gwamnatin Amurka ta yi kira da a gaggauta janye dakatar da aiki da Tuwita a Najeriya. Kiran da Amurkar ta yi a yanzu, shi ne tsokaci da ta yi karo na hudu.
Kungiyar Ohaneze Ndigbo a jihohin arewa 19 da FCT sun yi Allah wadai da kashe-kashe da rashin tsaro a yankin Kudu maso Gabas, sun nemi a kawo karshen abun.
Kungiyar Ohanaeze Ndigbo, ta yanke shawarar tattaunawa da shugabannin dattawan arewa kan yadda za a magance matsalar rashin tsaro a yankin kudu maso gabas.
Shugaban majalisar dattijai, Ahmad Lawan, a ranar Laraba, ya umurni kwamitin majalisar kan hukumar zabe mai zaman kanta INEC ta tantance Lauretta Onochie da was
Kungiyar tuntuba ta Najeriya ta bukaci Janar Yakubu Gowon da sauran tsoffin shugabanni da su taso daga hutun da suke su zo su ceto Najeriya daga mummunan halaka
Gwamna Hope Uzodinma na jihar Imo, ya bayyana cewa jam'iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki a kasar, ta cancanci lashe babban zaben Najeriya na 2023.
Wasu yan bindig sake Yin awon gab da malamin jami'ar UNIJOS dake jihar Plateau, rahoto ya nuna cewa maharan sun dira gidan shi da tsakar dare misalim ƙarfe 2:00
Labarai
Samu kari