Shugaba Bola Tinubu ya nada Rilwan Lanre Babalola a matsayin mai ba shugaban kasa shawara kan wutar lantarki tare da jagorantar kwamitin gyaran bangaren.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Rilwan Lanre Babalola a matsayin mai ba shugaban kasa shawara kan wutar lantarki tare da jagorantar kwamitin gyaran bangaren.
Shugaban ƙaramar hukumar Nasarawa ya naɗa Fatima Naseer (Teemahcool) a matsayin jami’ar kula da mata bayan ta ba da haƙuri kan dambarwar bidiyon ɗaga kamfai.
Sarkin Musulmi, sultan Alhaji Sa'ad Abubakar III ya kalubalanci shugaban kasa Muhammadu Buhari da gwamnoni da su kawo karshen rashin tsaro a Najeriya gaba daya.
Hukumar yaki da rashawa ta ICPC na ta ayyana Gimba Yau Kumo, surukin Shugaba Muhammadu Buhari ruwa a jallo kan zargin damfara ta $66m, The Cable ta ruwaito. A s
Jami'an yan sanda a jihar Zamfara sun samu nasarar damke tsagerun yan bindiga guda biyar wanda suke garkuwa da mutane, satar shanu da kuma barandanci a Arewa.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Abdul-Kadir Mohammed ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ta yi batan basira kan yadda za'a magance matsalar tattalin arzikin kasar.
Rikicin dake gudana tsakanin kasar Isra'ila da Falasdin ya tilastawa kamfanonin jiragen sama dakatad da zuwa kasar Yahudawan yayinda ake kira ga kasashen duniya
Shugaban Afenifere ya soki Gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari. Cif Ayo Adebanjo ya ce hakurin ‘Yan Najeriya ne ya yi yawa sosai shiyasa yake mulki har yau.
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano ya saki fursunoni 123 daga gidajen gyaran hali a fadin jihar kamar yadda Daily Trust ta ruwaito. Ganduje, wanda ya a
Rundunar yan sandan reshen jihar Imo ta ce ta kama wasu mutum biyu mambobin kungiyar wadanda suka kware wurin yi wa bankuna fshi a jihar da kewaye, The Punch ta
Al’ummar Fulani suna kuka game da yadda ‘Yan bindiga suka fitine su a jihar Kwara. Fulanin da ake zargi da satar mutane, sun ce suma ‘Yan bindiga sun dame su.
Labarai
Samu kari