Rundunar yan sandan Gombe sun musanta rahoton da ke cewa an kona gidan shugaban ADC na bangare, Nafiu Bala, suna cewa labarin karya ne kuma yaudara.
Rundunar yan sandan Gombe sun musanta rahoton da ke cewa an kona gidan shugaban ADC na bangare, Nafiu Bala, suna cewa labarin karya ne kuma yaudara.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Rilwan Lanre Babalola a matsayin mai ba shugaban kasa shawara kan wutar lantarki tare da jagorantar kwamitin gyaran bangaren.
Wasu yan bindiga da ba'a san ko su waye ba, sun kai wani sabon hari ofishin yan sanda a jihar Delta, inda suka ƙona ginin ofishin, suka yi awon gaba da makamai.
An yanke wa Musulmi 29 hukuncin kisa saboda yin rikici a filin sallar Idi a Kinshasha, babban birnin Demokaraɗiyyar Kongo, inda ɗan sanda ɗaya ya rasa ransa.
A wani musayar wuta da aks yi tsakanin jami'an hukumar kwastan da wadu yan fasa kwauria garin Iseyin, yayi sanadiyyar mutuwar mutane shida da babu ruwansu.
Gwanan jihar Rivers, Nyesom Wike, ya ƙara jaddada matsayar ƙungiyar gwamnonin kudu cewa babu gudu babu ja da baya kan ƙudirin su na hana kiwo a yankin kudanci.
Jami'an tsaron haɗin guiwa a jihar Rivers, sun sami nasarar hallaka 'yan bindiga huɗu, tare da wata ma'aikaciyar jinya, wacce suka ɗakko ta diba lafiyarsu.
An ruwaito cewa, 'yan bindiga sun hallaka wani malamin addinin kirista a jihar Nasarawa, inda suka kuma harbe wasu mutane biyu da raunata da dama da harbin bind
Tsageru sun sace wani babban jami'in kwastam a kan hanyarsa ta zuwa aiki, sun kuma bukaci a biya su kudaden da suka kai N100m a matsayin fansa kafin su sako shi
Ma'aikatar harkokin cikin gida na kasar Afrika ta kudu ta sanar da cewa tana shirin kafa sabuwar dokar halastawa mata auren namiji fiye da daya kamar yadda maza
An kame wasu tsagerun Biafra da laifin kashe wani dan sanda tare da yin awon gaba da makaminsa. An kame mutane shida, an kuma tsare su suna jirian hukunci.
Labarai
Samu kari