Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Jiya ne ‘Yan bindiga su ka ce wani shahararren ‘Dan kasuwa da ke garin Illela. ‘Yan bindiga sun budawa Jami’an tsaro wuta yayin da su ka je ceto wanna Attajiri.
Gwamnatin jihar Kaduna ta jaddada cewa babu sasanci da zai shiga tsakaninta da 'yan bindiga duk da hauhawar miyagun ayyukansu a jihar, Channels TV ta wallafa.
Ma'aikatan tallafi da ke taimakon 'yan gudun hijira a halin yanzu sun cikin wani hali bayan 'yan ta'adda sun kaddamar da hari a Dikwa. Mayakan ISWAP ne suka je.
Wasu Lauyoyin Alhaji Tanko Yakasai sun rubuta takarda a game da tsare Dawisu. Yau kwana uku kenan da DSS ta yi ram da tsohon Hadimin gwamnan na jihar Kano.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya bayyana cewa mambobin Darul Salam, tsagi na Boko Haram sun mayar da jiharsa matattararsu. Ya bayyana hakan ne yayin t
Hukumar yan sandan farar hula, SSS, ta sako Salihu Tanko Yakasai Dawisu tsohon mai magana da yawun gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganuje, Daily Nigerian ta ruwa
Mai taimakawa Shugaban Kasa Muhammadu Buhari a bangaren sabbin kafafen watsa labarai, Bashir Ahmad ya ce ya yi rajista domin yin allurar rigakafin COVID-19 a sh
Babban malamin addinin Islama kuma tsohon babban alkalin yankin arewa, Ahmad Gumi ya kwatanta garkuwa da yaran makaranta da 'yan bindiga ke yi da karamin laifi.
Sanata Sanata Shehu Sani da Gwamna Bello sun maidawa juna kalamai a gaban kowa a dandalin Twitter. Tsohon Sanatan Kaduna da Gwamnan Neja sun yi wa juna raddodi.
Labarai
Samu kari