Shugaba Bola Tinubu ya nada Rilwan Lanre Babalola a matsayin mai ba shugaban kasa shawara kan wutar lantarki tare da jagorantar kwamitin gyaran bangaren.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Rilwan Lanre Babalola a matsayin mai ba shugaban kasa shawara kan wutar lantarki tare da jagorantar kwamitin gyaran bangaren.
Dakatacciyar shugaban hukumar NPA, Hadiza Bala Usman ta yi martani da tsohuwa mamba a hukumar, Sanata Binta Garba wacce ta zargeta da waddaka da kudaden hukuma.
Gwamnan jihar Delta, Ifeanyi Okowa ya yi alkawarin sanar da mutumin da zai hau kujerar Gwamna. Gwamnan ya fadi abin da yake so game da wanda zai zama Gwamna.
An kashe wani ɗan fulani makiyayi yayin da yake kan hanyarsa ta kaiwa yagansa abinci a wurin da suke kiwo. Sannan an kashe shanun da yake kiwo guda 52 a Plateau
Hukumar EFCC ta kame tsohon gwamnan jihar Kwara Abdulfatah bisa zargin yin sama da fadi da wasu kudade mallakar jihar. Allura ta tono garma, ana bincike akai.
Kungiyar nan ta Alliance on Surviving COVID-19 and Beyond ta soki gwamnatin jihar Kaduna, ta ce gwamna Malam Nasir El-Rufai ta na korar ma’aikata 280 kullum.
Majalisar wakilan Najeriya ta shirya tsaf domin halasta amfani da wiwi a kasar nan. Mai magana da yawun majalisar wakilai, Hon. Benjamin Okezie Kalu ya sanar.
Mataimakin shugaban ƙasa, Farfesa Yemi Osinbajo, Ya bayyana cewa, har yanzun bashi da sha'awar tsayawa takarar shugaban ƙasa a babban zaɓen 2023 dake tafe.
Masarautar Mbula da ke jihar Adamawa ta sanar da rasuwar Mai Martaba Joel J. Fwa, Murum Mbula kamar yadda Daily Trust ta ruwaito. Marigayin ya rasu yana da shek
Yanzun haka mambobin ƙungiyar ƙwadugo NLC, sun cika titunan jihar Kaduna yayin da sakateriyar gwamnatin jihar ke a kulle, hakanan tashar jirgin ƙasa bata aiki.
Labarai
Samu kari