Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule lamido, ya ce Salihu Tanko Yakasai, tsohon hadimin Ganduje na jihar Kano,yafi Femi Adesina da Garba Shehu jarumta kamar baban.
A ƙalla ƴan sanda 10 dake ayarn Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed ne suka jikkata sakamakon hatsarin mota da suka yi a ranar Litinin. Kamfanin Dilancin Labara
Kungiyar Miyetti Allah na yi wa Yarbawa barazana, ta ce ba za a kai masu abinci ba. Mutanen Kudu ba za su samu abinci ba, muddin ana kai wa Fulani hari a Kudu.
Yankin kudancin Najeriya sun shuga taskun tsadar abinci sakamakon yajin aikin dakatar da shigar da kayan abinci daga yankin arewacin Najeriya zuwa kudancin ta.
Mun ji cewa wasu kungiyoyi su na so EFCC ta binciki tsohon Gwamnan Jihar Zamfara. An bukaci Abdulrasheed Bawa ya yi karin-kumallo da Alhaji Abdulaziz Yari.
A ranar Lahadi, mayakan ta'addanci na ISWAP sun kaiwa wani babban kwamandan sojojin Najeriya, Farouq Yahaya farmaki.Farouq Yahaya, soja mai mukamin Manjo Janar.
Sheikh Abduljabbar Nasiru Kabara ya yi martani a kan wasikar da gwamnatin jihar Kano ta aika masa na ranar da ta da za a yi mukabala tsakaninsa da malaman Kano.
Wani farfesa a ilimin kwayar cuta ya bayyana cewa ya kamata a fara yiwa jami'an gwamnati rigakafin Korona kafin azo kan talakawan Najeriya, domin gamsuwar kai.
Najeriya ta sayi manyan jirage kirar A-29 Super Tucano a hannun kasar Amurkadon yakar 'yan ta'adda a Najeriya. Amurka zata hada kai da Najeriya a yaki ta'addanc
Labarai
Samu kari