Shugaban tsagin ADC a Najeriya, Nafi’u Bala ya musanta rahoton da ke cewa ya yi nadamar rikicin jam’iyya tare da zargin rayuwarsa na cikin haɗari.
Shugaban tsagin ADC a Najeriya, Nafi’u Bala ya musanta rahoton da ke cewa ya yi nadamar rikicin jam’iyya tare da zargin rayuwarsa na cikin haɗari.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda ya nuna alhini kan rasuwar fitaccen mawakin gargajiyar Hausa, Alhaji Surajo Mai-Asharalle, wanda ya rasu bayan fama da jinya.
Mun fahikmci akwai yiwuwar kwamitin rikon kwarya na APC zai daga zaben shugabanni. Wasu ‘yan siyasa su na ganin hakan zai iya jawo baraka a cikin jam’iyya.
Kamfanin rarrabe wutar lantarki ta Najeriya (TCN) ta dawo da wutar lantarkin jihar Kaduna, sa'o'i kadan bayan kungiyar kwadago ta kasa ta janye yajin aikin NLC.
Labarin da ke shiga mana da duminsa na nuna cewa gwamnan jihar Kross Ribas, Ben ayade, ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa jam'iyyar APC a yau Alhamis..
Ministan shari'a kuma Antoni janar na ƙasa, Abubakar Malami, ya gargaɗi gwamnonin kudancin Najeriya a kan matakin da suke shirin ɗauka na hana makiyaya kiwo.
Sha'awar da Gwamna Okezie Ikpeazu ke yi wa kayayyakin da ake kerawa a gida Nigeria ta saka shi ya yi rajista a matsayin dalibi a ranar Laraba a makarantar koyar
Hankalin jama'a ya tashi yayinda fasinjoji suka gaza wucewa sakamakon mamaye unguwar Oshodi da jami'an hukumar Sojin Najeriya suka yi da safiyar Alhamis, 20.
Shugaban majalisar dattijai, Sanata Ahmad Lawan, ya roƙi masu sukar majalisar dokokin ƙasar nan cewa su musu adalci, su duba irin ayyukan da suke yi a ƙasa.
A kwanakin baya, kungiyar gwamnonin Najeriya NGF karkashin Gwamna John Kayode Fayemi, ta kafa kwamiti na musamman domin duba lamarin cire tallafin man fetur.
Rahoto ya bayyana cewa, an kashe 'yan sanda sama da 120 a cikin watanni kasa da shida a yakunan kudu maso gabas da kudu maso kudancin Najeriya tare kone ofishin
Labarai
Samu kari