Abin da Peter Obi da Rabiu Kwankwaso suka guje wa a ADC ya biyo su har NDC. Shugabannin jam'iyyar ta NDC mai adawa sun fara zama domin hana soke masu rajista.
Abin da Peter Obi da Rabiu Kwankwaso suka guje wa a ADC ya biyo su har NDC. Shugabannin jam'iyyar ta NDC mai adawa sun fara zama domin hana soke masu rajista.
Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
Al'ummar jihar Delta sun shiga cikin fargaba da tsoro biyo bayan bayyanar wata takarda ɗauke da barazanar wata ƙungiyar fulani yan jihadi cewa zasu kai hari.
Sarkin Zazzau ya koka kan yawaitar sace-sacen dake faruwa a garin Zaria duk da cewa garin na makarantar horar da sojoji da dimbin jami'an tsaro dake cikinsa.
Bayan mutuwar wani mutum da aka ce yafi kowa yawan iyalai a duniya, an damu da sanin ya rayuwa ta ke tafiya a gidansa. Mun samo hotunan yadda lamarin yake.
Wasu mutane ɗauke da makamai sun kai hari Sabon Layi, dake karamar hukumar Jos ta Kudu, jihar Plateau. 'Yan sanda sun tabbatar da mutuwar mutum 10 a harin.
Hukumar jarrabawa ta JAMB ta fitar da sabuwar sanarwar ranar da za a rufe rajistar jarrabawar shekarar 2021. Ta kuma tura masu sn rubuta jarrabawar cibiyoyinsu.
Yayin da gwamnonin kudu suka amince da dokar hana makiyaya kiwo a fili, wata ƙungiya da ba'a san ta ba, ta yi barazanar kai hari jihar Delta kan hana kiwo.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, shugaban majalisar dattijai da yan Najeriya sun aike sakon taya murnar ran haihuwa ga tsohon shugaban kasa Abdulsalami Abubakar.
Gwamna jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya nada Dr Aminu Hassan Gamawa a matsayin sabon shugaban ma'aikatan gidan gwamnatin jihar Bauchi kamar yadda Daily Tru
Cif John Odigie-Oyegun, babban jigon jam'iyyar APC ya yi kira ga shugaban kasa Muhammadu Buhari a kan ya cikawa yan Najeriya alkawaran da ya daukar masu a 2015.
Labarai
Samu kari