Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ba da hutu don bukukuwan Kirsimeti da sabuwar shekara. Gwamnatin ta ayyana ranaku 3 a matsayin lokacin hutu ga 'yan Najeriya.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ba da hutu don bukukuwan Kirsimeti da sabuwar shekara. Gwamnatin ta ayyana ranaku 3 a matsayin lokacin hutu ga 'yan Najeriya.
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Wasu makiyaya 2 da suka bata a yayin kiwo sun gamu da ajalisu a wani yankin zangon kataf. Gwamnatin jihar Kaduna ta tabbatar mutuwar makiyayan da jajantawa.
Gwamna Babagana Umara Zulum ya fadawa Gwamnatin Buhari yadda za a shawo kashen Boko Haram. Zulum ya ce sai an nemi gudumuwa daga waje za a gama da Boko Haram.
Tsohon jarumin Nollywood kuma kwararren dan jarida Sadiq Daba ya rasu. An ce tsohon dan jaridar ya rasu ne a ranar Laraba 3 ga watan Maris misalin karfe 8.30 na
Wani matashi dan Nigeria mai suna Ango Adamu ya riga mu gidan gaskiya kwana daya bayan daura aurensa a garin Matumbi a jihar Neja. An gano cewa marigayin da aka
Bello Matawalle, gwamnan jihar Zamfara, ya ce ya shirya tsaf domin yin murabus idan hakan zai kawo karshen rashin tsaro a jihar. Gwamnan ya sanar da hakan ne.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum ya ce tsarin sauya tunanin yan ta'addan Boko Haram da ake kira 'Safe Corridor' baya aiki kamar yadda aka yi tsamanni. Zulum
Mayakan kungiyar ta'addanci na Boko sun saki Bulus Yikura, wani faston Najeriya da ke cocin EYN wanda suka yi garkuwa da shi a watanni biyu da suka gabata.
Gwamna Samuel Ortom na jihar Binuwai ya bayyana cewa sun yanke hukuncin yin ssasanci shi da takwaransa na jihar Bauchi domin samun hanyar shawo kan lamurran da.
Gwamna Bello Matawalle ya ce ba Fulani kadai su ka sace Daliban GSSS Jangebe ba, Akwai wata yarinya da ta gane fuskar daya daga cikin wadanda su ka sace su.
Labarai
Samu kari