Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
Kungiyar masoya ta roki jagoran jam'iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu ya taimaka ya nemi takara, ta na lika hotunansa duk da har yanzu bai ce yana neman mulki ba.
Wani gagarumin gwanin nutso a kasar Amurka ya sha da kyar bayan da kifi ya hadiye shi kuma cike da sa'a ya amayo shi. Mutumin mai suna Michael Packard yace.
Boko Haram da ‘Yan bindiga su na yi wa harkar ilmin Boko barazana, suna dauke yara. An sace dubban dalibai a jihohin Kaduna, Katsina, da Neja a shekarar nan.
Rundunar sojin Najeriya tayi kira ga 'yan ta'addan Boko Haram da su ajiye makamai kuma su nemi yafiyar tare da sasanci.AA Eyitayo, babban kwamandan Div 7 yace.
Mujahid Asari Dokubo, tsohon kwamandan tsageru kuma shugaban gwamnatin gargajiya ta Biafra,ya kwatanta shugaban IPOB da zama dan ta'adda,Daily Trust ta ruwaito.
Karshen mulkin firaministan Isra'ila ya rasa mulkinsa bayan shafe shekaru 12 yana mulki. Shugaban kasar Amurka ya taya sabo da aka zaba a matsayin firmanista.
Jihar Zamfara na ɗaya daga cikin jihohin da matsalolin tsaro suka dabai-baye a yankin arewa maso yammacin Najeriya, wasu ɗauke da makamai sun hallaka mutum 12.
Yankin kudu maso gabas da yankin kudu maso kudancin ƙasar nan na ƙara fuskantar hare-haren yan bindiga a kan jami'an tsaro. Ɗan sanda ya rasa ransa a wani hari
Wasu hotuna sun bazu a kafafen yada labarai, in da aka ga yarinyar da ta fi kowa tsawo a kasar Brazil, tare da mijinta da ta dara tsawo da kusan kafa biyu.
Labarai
Samu kari