Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Malam Nasir El-Rufai ya yi wa Gwamnoni kaca-kaca a kan rikicinsa da NLC a taron NGF. Sannan kwamitin NGF ya bada shawarar a tsaida litar man fetur a kan N408.
Wasu da ake zargin 'yan bindiga ne suna kai hari garin Batsari, hhedkwatar karamar hukumar Batsari ta jihar Katsina inda suka kashe mutum daya tare da yin gaba.
'Yan bindiga sun kai farmaki garin Batsari da ke Jihar Katsina a karo na farko, inda suka kashe mutum guda sannan suka kuma yi garkuwa da wasu mutane da dama.
Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i, ya bayyana cewa har yanzu bai ga hujjan cewa yan kungiyar kwadago sun janye daga yajin aiki kamar yadda sukayi ikirari.
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta bayyana cewa hare-haren da aka kai wa wasu ofisoshinta zai iya kawo cikas ga shirye-shiryen babban zaben 2023.
Wasu Matasa sun shirya zanga-zanga a kan samamen da EFCC ta kai masu a garin Osogbo. Ana zargin ‘Yan damfara ne su ka yi wannan aiki domin su kare takwaransu.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya ce wadanda suka katse kasuwanci a jihar da sunan yajin aiki zasu dandana kudarsu, jaridar The Cable ta ruwaito.
Abubakar Malami, antoin janar na tarayya kuma minsitan shari'a,ya ce gwamnatin tarayya ta samo sama da dala miliyan 700 a cikin shekaru hudu na daga cikin kudi.
Jiya ‘Dan wasa Kelechi Iheanacho ya zura kwallo a kowace rana a kakar 2021.Daga ranar Litinin zuwa Lahadi, babu ranar da Kelechi Iheanacho bai ci kwallo ba.
Labarai
Samu kari