Kungiyar Equipping The Persecuted ta yi gargadi kan yiwuwar hare-haren Kirsimeti a Arewa, DSS ta tabbatar da daukar matakan kariya yayin da ake shakku kan zargin.
Kungiyar Equipping The Persecuted ta yi gargadi kan yiwuwar hare-haren Kirsimeti a Arewa, DSS ta tabbatar da daukar matakan kariya yayin da ake shakku kan zargin.
Dan bindiga, Bello Turji ya fito da sabon bidiyo yana karyata zargin cewa Bello Matawalle ya ba ’yan bindiga kuɗaɗe, yana cewa ba a taba ba shi miliyoyi ba.
Dalibai tare da malaman kwalejin kimiyya ta Kagara da ke jihar Neja sun isa babban birnin jihar, Minna. Dalibai 27, malamai 3 tare da wasu mutum 12 ne aka sace.
A kalla mutane hudu riga mu gidan gaskiya sakamakon sabon harin da yan bindiga suka kai garin Kagara a jihar Niger, Daily Trust ta ruwaito. Garin Kagara ya yi f
Motoci dari daya dauke da albasa tan 4,000 sun bar Sakkwato zuwa wasu kasashen Afirka sakamakon rikicin kwanan nan day a afku a kasuwar Shasa da ke Ibadan.
Hukumar tsaro ta fararen kaya (DSS) ta damke Salihu tanko-Yakasai, mai magana da yawun gwamna Kano, Abdullahi Umar ganduje bayan ya ce gwamnatin APC ta gaza.
Daga bisani 'yan bindiga sun saki 'yan makarantar kwalejin kimiyya ta gwamnati tare da malamansu da aka sace. An sako su a sa'o'in farko na ranar Asabar, 27.
Babu shakka babban mawaki Don Jazzy ya shiga farin ciki tare da annashuwa bayan sanarwar da ya bada tare da hotunan katafaren gidan da ya tamfatsa jihar Legas.
A wani lamari mai taba zuciya a Najeriya, wasu 'yan bindiga sun bindige wasu mutane 22 a jihar Zamfara.A ranar Alhamis, 25 ga watan Fabrairun 2021,'yan bindiga.
Shugaban kungiyar yan jaridan Najeriya (NUJ), Chris Isiguzo, a ranar Juma'a ya mayar da martani ga Sheikh Ahmad Mahmud Gumi bisa kalaman da yayi na kwatanta yan
"Shugaban ƴan sandan, a yayin da yake Allah-wadai kan mummunan aikin na sace ƴan matan, ya tabbatar da ƴan sanda da sauran jami'an tsaro ba za su gajiya ba waje
Labarai
Samu kari