Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta gamsu da hujjojin da hukumar EFCC ta shigar kan tsohon ministan wutar lantarki, Saleh Mamman kan damfarar N33.8bn.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta gamsu da hujjojin da hukumar EFCC ta shigar kan tsohon ministan wutar lantarki, Saleh Mamman kan damfarar N33.8bn.
Tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce an masa gurguwar fassara kan kiran Muhammadu Sansu da Sarkin Kano a wurin rantsar da Murtala Garo.
A watan Satumban 2006, sojojin Najeriya da suka hada da janaroyi 10, laftanal kanal daya da wasu biyu sun rasu sakamakon hatsarin da Dornier 228-212 ya tafka.
Kwankwasiyya Development Foundation za ta ba yara karatun Jami’a kyauta. Tsohon Gwamnan Kano, Rabiu Kwankwaso ya bada wannan sanarwar da kansa a gidan rediyo.
Uwargidan shugaban kasa, Aisha Buhari a ranar Lahadi ta kai ziyarar ta'zaiyya ga iyalan marigayi Janar Ibrahim Attahiru wanda ya rasu tare da sauran sojoji 10.
Gwammnatin Najeriya ta fitar jerin sunayen wasu mutane 90 da ta ce suna da matukar hadari domin kuwa sun shigo daga wasu kasashen waje da ake zargin akwai Koron
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bada umarnin a sauke tutoci domin karrama marigayi Ibrahim Attahiru. shugaban sojin kasa da sauran sojoji 10 da suka rasu.
Bayan ta tabbata rade-radin nada Janar Danjuma Ali-Keffi ba gaskiya ba ne. Daga birne Janar Ibrahim Attahiru, an fara zancen wa zai zama Magajinsa a Najeriya.`
Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom ya yi kira ga mutanensa da su yi kokarin mallakar bindiga da sauran makamai don kare kansu daga kisan Fulani makiyaya a Bunue.
Jiya ‘Yan bindiga sun mamayi Jami’a tsaro, sun kona ofishin INEC na 22. Ana saura kwana 150 ayi zaben Gwamna a Anambra, ‘Yan iskan gari sun cinnawa INEC wuta.
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya kira matar marigayi shugaban rundunar sojin ƙasa, Mejo Janar Ibrahim Attahiru, ta wayar salula, yace mijinta gwarzo ne.
Labarai
Samu kari