Gwamnatin kasar Iran ta zargi kasar Kuwait da kai mata hari kan jirgin ruwa tare da tsare mutane hudu da ke cikin jirgin. Abbas Araghchi ya ce Iran za ta yi martani.
Gwamnatin kasar Iran ta zargi kasar Kuwait da kai mata hari kan jirgin ruwa tare da tsare mutane hudu da ke cikin jirgin. Abbas Araghchi ya ce Iran za ta yi martani.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Shugaban majalisar wakilai a Najeriya ya kalubalanci kundin tsarin mulkin Najeriya yana mai cewa tabbas ba a rubuta shi cikin natsuwa ba shiyasa ake wahala a ka
An kashe mutane bakwai cikinsu har da dan sanda mai muƙamin sufeta yayin da yan bindiga suka kai hari ƙauyen Zandam da ke ƙaramar hukumar Jibia ta jihar Katsina
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya tabbatar wa yan Najeriya cewa INEC zata gudanar da zaɓe a shekarar 2023, yace baya son zarcewa a kan mulki zango na uku.
Gwamnatin jihar Kaduna ta yi sabbin nade-nade a gwamnatinsa. Ya nada sabbin sakatarorin din-din-din a wasu ma'aikatun jihar ta Kaduna. Sannan wasu za su tafi.
Daliban Jami'ar Jihar Kaduna, KASU, a ranar Talata sun tare babban titin zuwa gidan gwamnati a Kaduna, babban birnin jihar don yin zanga-zanga kan karin kudin m
Hukumar yaki da rashawa da hana yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta garkamen karin gidaje biyi a Kano wadanda ake zargin mallakin Birgediya Janar.
Shugaban Majalisar dokokin Kano ya shigo Najeriya da takardun COVID-19 na bogi don haka ne Gwamnatin Najeriya ta ke neman Shugaban Majalisar jihar ido rufe.
Ƙungiyar ɗalibai ta ƙasa (NANS) reshen jihar Kaduna, ta bayyana damuwarta kan matakin hukumar JAMB na wajabta amfani da lamabobin profile code kafin yin rijista
Shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya ya shiga ganawar gaggawa da shugaban hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) da wasu kwamishinonin hukumar ta INEC a Abuja.
Labarai
Samu kari