Tsohon Ministan sufuri kuma mai neman takarar shugaban kasa a karkashin inuwar ADC, Rotimi Amaechi, ya sha alwashin gyara Najeriya cikin shekara hudu.
Tsohon Ministan sufuri kuma mai neman takarar shugaban kasa a karkashin inuwar ADC, Rotimi Amaechi, ya sha alwashin gyara Najeriya cikin shekara hudu.
Gwamnatin tarayya ta amince za ta fara biyan ma'aikatanta sabon alawus na 40% domin kaucewa barazanar da suka yi ta tsunduma yajin aiki a Najeriya.
Kungiyar Malaman Jami’o’i, ASUU, reshen Jami’ar Jihar Kaduna, KASU, ta nuna rashin amincewarta da korar malamai 16 da ma’aikatan jami’ar guda biyu wadanda ba.
Ministan ma'aikatar jin ƙai da walwala, Sadiya Umar Farouq, ta bayyana cewa sun zaɓi mutum 550,000 waɗanda suka tsallake matakin tantancewa a tsarin n-power.
Kungiyar SERAP mai rajin yaki da cin hanci da tabbatar da mulkin gaskiya da wasu kungiyoyi yan Nigeria 176 sun yi karar Shugaba Muhammadu Buhari a kotun Kungiya
Kungiyoyi masu fafutikan kare hakkin arewa karkashin Hadakar Kungiyoyin Arewa, Coalition of Northern Groups, CNG, a ranar Talata sun gargadi basarake Aare Onaka
Wani babbban Mai ba Gwamna K/Riba shawara ya ki yarda ya sauya-sheka. Hadimin Gwamnan ya ce yana tare da PDP, ba zai iya sauya-sheka zuwa jam'iyyar APC ba.
Aliyu Abdullah, mataimaki na musamman ga uwargidan shugaban kasa, Aisha Buhari, a fannin yada labarai dda hulda da jama'a, yayi wata wallafa a kan dakatar da.
Sheriff, wanda ya kasance daya daga cikin masu gangamin neman shugabancin jam’iyyar All Progressives Congress (APC), ya gana da gwamnan jihar Jigawa Muhammad.
Biyo bayan sanarwar da gwamnatin tarayya ta fitar ranar Jumu'a cewa ta hana amfani da twitter a ƙasar, an samu wasu manyan ƙusoshin gwamnatin da suka bijire.
Masu neman raba Najeriya shaidanun cikin mutane ne, a cewar Mai Alfarma Sarkin Musulm, Alhaji Mohammad Sa’ad Abubakar III. Ya fadi haka ne ranar Litinin a Bauch
Labarai
Samu kari