Fitaccen malamin addinin Musulmi, Sheikh Mansur Isah Yelwa ya dawo limanci a masallacin jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke jihar Bauchi bayan kwana 4 da murabus.
Fitaccen malamin addinin Musulmi, Sheikh Mansur Isah Yelwa ya dawo limanci a masallacin jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke jihar Bauchi bayan kwana 4 da murabus.
Bayan shekaru 50, gwamnatin tarayya ta yi wasu gyare-gyare a tsarin NYSC. Sabon tsarin ya zo da rage karfin sojoji, kokarin koyar da sana'o'in zamani da kyau.
Biyo bayan kame Nnamdi Kanu, mutane da dama sun matsu da sanin yadda aka yi aka kamo shi. Rahotanni sun bayyana yadda aka kamo shi daga kasar waje zuwa Najeriya
A jihar Ondo, an gano wani rafi da mata ke zuwa domin neman tabarrukin haihuwa, da biyan bukatunsa daban-daban na rashin lafiya. Legit.ng ta ziyarci rafin.
A kalla 'ya'yan shugaban kasa Muhammadu Buhari biyu ne suka halarci yayen diyar shugaban kasa, Hanan, daga Royal College of Art, London inda ta kammala digiri.
Babban kotu a Jihar Bayelsa, da ke zamanta a Yenagoa, ta yanke wa wani mutum dan shekara 39, Charles Nikson, hukuncin kisa ta hanyar harbi, saboda garkuwa da mu
Kungiyar dattijan ta Arewa, ACF, ta yi kira ga gwamnatin tarayya ta yi takatsantsan da lamarin shugaban kungiyar IPOB, Nnamdi Kanu, rahoton Daily Sun. A cewar k
Masu rike da mukaman siyasa a jihar Kebbi sun bada da rabin albashinsu na watan Yuni ga gwamnatin jihar domin bada gudunmawa wurin yaki da 'yan bindiga a ji
Babban attajiri kuma dan kasuwa, Marek Piechocki ya tallafa wurin kafa kasuwancin biliyoyin daloli amma dan kasuwar ba bar kudin da ya samu ya sauya masa rayuw.
Mataimakin gwamnan jihar Zamfara, Muhammad Gusau, ya lashi takobin cewa zai cigaba da zama a jam'iyyar People’s Democratic Party PDP, duk da cewa gwamnan jihar.
Karamin Ministan Ilimi, Chukwuemeka Nwajiuba, ya ce Najeriya ita ce kan gaba a yawan yaran da ba sa zuwa makaranta a yankin Kudu da Hamadar Sahara ta Afrika.
Labarai
Samu kari