Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Rahotanni sun tabbatar da an kashe shugaban ƙungiyar yan ta'addan Boko Haram, Abubakar Sheƙau, a halin yanzun ragowar yan boko haram na cikin mawuyacin hali.
Rikici tsakanin makiyaya da manoma ya kai ga sare hannun wani manomi a wani yankin jihar Kwara. An ruwaito cewa, makiyayin ya zare adda ya fille hannun manomi.
Janar ɗin sojojin Nigeria, Birgediya Janar Abimbola Yussuph, a ranar Lahadi ya nemi a riƙa yi wa sojoji addu'o'i na musamman don samun nasara kan ƴan Boko Haram
Rundunar sojin Najeriya ta ce ba gaskiya bane ita sam ba ta jefa bama-bamai kan masu daurin aure a wani yankin jihar Neja ba. Ta ce zargin yunkurin bata suna ne
Kungiyar masoya ta roki jagoran jam'iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu ya taimaka ya nemi takara, ta na lika hotunansa duk da har yanzu bai ce yana neman mulki ba.
Wani gagarumin gwanin nutso a kasar Amurka ya sha da kyar bayan da kifi ya hadiye shi kuma cike da sa'a ya amayo shi. Mutumin mai suna Michael Packard yace.
Boko Haram da ‘Yan bindiga su na yi wa harkar ilmin Boko barazana, suna dauke yara. An sace dubban dalibai a jihohin Kaduna, Katsina, da Neja a shekarar nan.
Rundunar sojin Najeriya tayi kira ga 'yan ta'addan Boko Haram da su ajiye makamai kuma su nemi yafiyar tare da sasanci.AA Eyitayo, babban kwamandan Div 7 yace.
Mujahid Asari Dokubo, tsohon kwamandan tsageru kuma shugaban gwamnatin gargajiya ta Biafra,ya kwatanta shugaban IPOB da zama dan ta'adda,Daily Trust ta ruwaito.
Labarai
Samu kari