Wasu magoya bayan jam'iyyar APC sun yi zanga-zangar adawa da kakaba 'yan takara da suka ce an yi kafin zaben fitar da gwani. Sun yi fashe-fashe a zanga-zangar.
Wasu magoya bayan jam'iyyar APC sun yi zanga-zangar adawa da kakaba 'yan takara da suka ce an yi kafin zaben fitar da gwani. Sun yi fashe-fashe a zanga-zangar.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Adedayo Laniyi a matsayin shugabar cibiyar Maryam Babangida ta bunkasa mata tare da kafa sabuwar majalisar gudanarwa.
Wani daga cikin masu jiran gadon sarauta, ya yanki jiki ya fadi matacce a wajen tantace shi. An ruwaitoo cewa, ya halarci wajen tantancewar a ranar Lahadi.
Bello Matawalle ya yi alkawarin aiki da shawawarin da aka bada, ya ce babu wanda zai tsira a cikin wadanda aka samu da hannunsu da laifi, duk girman mutumin.
Jiragen yakin sojin Isra’ila sun kaddamar da sababbin hare-hare kan kungiyar Hamas a Zirin Gaza, wanda hakan ya kawo karshen takaitaccen tsagaita wutar da aka.
Wasu maharan kungiyar ta'addanci ta ISWAP ta kai hari wani sansanin sojoji dake kudancin jihar Borno. Sun yi kaca-kaca da sansanin, sun kuma sace motoci a ciki.
Reuben Abati, wanda tsohon kakakin Shugaba Shugaban Kasa Goodluck Jonathan, ya ce ta tabbata cewa Shugaba Muhammadu Buhari shi ne ke tafiyar da akalar kasar.
Yan sanda sun kama wani Mr Akpoviri Vincent Jimmy wanda aka ce yana dade yana bi asibitoci dauke da lasisin likita yana neman aiki a matsayin mai tiyata a jiho
Kamfanin sadarwa na MTN ya bayyana cewa, lokaci ya yi da zai tattara nasa ya bar Najeriya saboda wasu dalilai da ya bayyana na tsaro da yake fuskanta a kasar.
Shugaban hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi na kasa, NDLEA, na jihar Ondo, Haruna Gagara ya rasu yana da shekaru 59 a duniya, Daily Trust ta ruwaito.
Yayin da babban zaɓen 2023 ke ƙara kusantowa a Najeriya, tuni hukumar zaɓe mai zaman kanta ta fara shirye-shiryen gudanar da zaɓen. INEC ta soke runfunan zaɓe.
Labarai
Samu kari