Wasu magoya bayan jam'iyyar APC sun yi zanga-zangar adawa da kakaba 'yan takara da suka ce an yi kafin zaben fitar da gwani. Sun yi fashe-fashe a zanga-zangar.
Wasu magoya bayan jam'iyyar APC sun yi zanga-zangar adawa da kakaba 'yan takara da suka ce an yi kafin zaben fitar da gwani. Sun yi fashe-fashe a zanga-zangar.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Adedayo Laniyi a matsayin shugabar cibiyar Maryam Babangida ta bunkasa mata tare da kafa sabuwar majalisar gudanarwa.
Wata jami'ar 'yar sanda ta haifi jarirai 'yan uku lafiyayyu. Lamrin ya kai ga kwamishinan 'yan sanda ya kai musu ziyasa, ya kuma bayyana ba da kulawarsa garesu.
Sanata Dino Melaye, tsohon dan majalisa da ya wakilci Kogi ta yamma a majalisar dattawa ta takwas, ya wallafa daya daga cikin motocin alfarmar da ya mallaka a.
Fadar shugaban kasa a Najeriya ta bayyana yadda gwamnonin jam'iyyar PDP suka ki amincewa da kudurin da zai kawo karshen rikicin makiyaya da manina a fadin kasar
Malamaida mazauna garin Zaria, a ranar Laraba, sun yi addu'a ta musamman domin neman Allah ya kawo musu dauki game da kallubalen tsaro da ke adabar masarautar d
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umaru Zulum, ya bayyana cewa, shugaban Ƙasa, Muhammadu Buhari, zai kai ziyara jihar Borno ranar Alhamis domin ƙaddamar da ayyuka.
Jihar Washington a Amurka ta shiga sahun jihohin da suka amince da wani shiri na bawa mutane tabar wiwi kyauta idan sun yi allurar riga kafin korona, an bullo d
'Yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun kashe mutum daya tare da yin garkuwa da wasu 'yan kasar Chaina a jihar Taraba, Lamarin ya faru a daren.
Wadansu ma’aurata a Najeriya suna cike da murna da fara’a bayan sun samu karuwa na farko da ’yan biyu bayan shafe fiye da shekara 20 suna zaman jiran tsammani.
Tashin hankali da rashin natsuwa ya sauka a Ebenator dake Ao Omama a karamar hukumar Orsu ta jihar Imo bayan 'yan bindiga sun kai farmaki garinsu dan majalisa.
Labarai
Samu kari